Toggle menu
24K
664
183
158.2K
HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Toggle preferences menu
Toggle personal menu
Not logged in
Your IP address will be publicly visible if you make any edits.

Quran/3/7: Difference between revisions

From HausaDictionary.com | Hausa English Translations
No edit summary
No edit summary
 
(9 intermediate revisions by the same user not shown)
Line 5: Line 5:
</big>
</big>


Huwa allathee anzala AAalayka alkitaba minhu ayatun muhkamatun hunna ommualkitabi waokharu mutashabihatun faammaallatheena fee quloobihim zayghun fayattabiAAoona matashabaha minhu ibtighaa alfitnati wabtighaata/weelihi wama yaAAlamu ta/weelahu illa Allahuwarrasikhoona fee alAAilmi yaqooloona amannabihi kullun min AAindi rabbina wama yaththakkaruilla oloo al-albab
Huwa allathee anzala AAalayka alkitaba minhu ayatun muhkamatun hunna ummul kitabi waokharu mutashabihatun faammaallatheena fee quloobihim zayghun fayattabiAAoona matashabaha minhu ibtighaa alfitnati wabtighaata/weelihi wama yaAAlamu ta/weelahu illa Allahuwarrasikhoona fee alAAilmi yaqooloona amannabihi kullun min AAindi rabbina wama yaththakkaruilla oloo al-albab
— Transliteration
— Transliteration


Line 26: Line 26:
— Hausa Translation(Abubakar Gumi)
— Hausa Translation(Abubakar Gumi)


Shi ne wanda Ya saukar da wannan littafi gare ka, a cikin shi akwai ayoyi mara gewaye-gewaye – wanda sune makakafan ainihin littafin – da kuma wasu ayoyi masu yawan ma’na ko ayoyi masu kama da juna. Wanda suke da shakka a zukatansu suna bin ayoyi masu yawan ma’na don su birkita da tawilin shi. Babu wanda ya san sahihin tawilin shi sai ALLAH da wadanda suke da zurfin ilmi. Suna cewa: “Munyi imani da wannan – dukkan shi daga wurin Ubangiji mu yake.” Sai wanda suke da hankali ne kawai zasu kula.
Shi ne wanda Ya saukar da wannan littafi gare ka, a cikin shi akwai ayoyi mara [[gewaye]]-gewaye – wanda sune makakafan ainihin littafin – da kuma wasu ayoyi masu yawan ma’na ko ayoyi masu kama da juna. Wanda suke da shakka a zukatansu suna bin ayoyi masu yawan ma’na don su birkita da tawilin shi. Babu wanda ya san sahihin tawilin shi sai ALLAH da wadanda suke da zurfin ilmi. Suna cewa: “Munyi imani da wannan – dukkan shi daga wurin Ubangiji mu yake.” Sai wanda suke da hankali ne kawai zasu kula.




Line 33: Line 33:
[https://archive.org/stream/CompleteHausaQuran/Complete%20Hausa%20Qur%27an_djvu.txt]
[https://archive.org/stream/CompleteHausaQuran/Complete%20Hausa%20Qur%27an_djvu.txt]


Shi ne Wanda ya saukar maka da Littafi, a cikinsa akwai ayoyi masu [[bayyanannun]] [[hukunce-hukunce]], su ne asalin Littafin, akwai kuma waɗansu masu [[rikitarwa]]; to amma waɗanda suke da karkata a zukatansu sai su riƙa bin masu [[rikitarwar]] a cikinsu don neman fitina da kuma neman sanin haƙiƙanin fassararsa sai Allah. Kuma masu zurfi cikin ilimi kuma suna cewa: "Mun yi imani da shi, dukkaninsa daga wurin Ubangijinmu yake." Kuma ba mai wa'azantuwa sai masu hankali. --[[Rijiyar Lemo]]
==Segmented==
# Huwa allathee anzala AAalayka alkitabaminhu
# Huwa allathee anzala AAalayka alkitabaminhu
# He is the One Who has revealed to you ˹O Prophet˺ the Book,
# He is the One Who has revealed to you ˹O Prophet˺ the Book,
Line 39: Line 42:
# Shi ne wanda Ya saukar da wannan littafi gare ka,
# Shi ne wanda Ya saukar da wannan littafi gare ka,
# Shi ne ya saukar maka da Littafi,
# Shi ne ya saukar maka da Littafi,
# Shi ne Wanda ya saukar maka da Littafi,


# minhu ayatun muhkamatun
# minhu ayatun muhkamatun
Line 44: Line 48:
# in it are verses [that are] [[precise]] -  
# in it are verses [that are] [[precise]] -  
# daga cikinsa akwai ãyõyi [[bayyanannu]],  
# daga cikinsa akwai ãyõyi [[bayyanannu]],  
# a cikin shi akwai ayoyi mara gewaye-gewaye –  
# a cikin shi akwai ayoyi mara [[gewaye-gewaye]] –  
# cikinsa akwai Ayoyi masu ma’anoni tsayayyu,  
# cikinsa akwai Ayoyi masu [[ma'anoni|ma’anoni]] [[tsayayyu]],  
# a cikinsa akwai ayoyi masu [[bayyanannun]] [[hukunce-hukunce]],
 
# hunna ummul kitabi
# they are the foundation of the Book
# they are the [[foundation]] of the Book
# su ne [[mafi yawan]] Littãfin,
# wanda sune [[makakafan]] [[ainihin]] littafin
# su ne [[ginshikin]] Littafi,
# su ne asalin Littafin,
 
# waokharu mutashabihatun
# while others are [[elusive]].
# and others [[unspecific]].
# da wasu mãsu kamã da jũna.
# da kuma wasu ayoyi masu yawan ma'ana ko ayoyi masu kama da juna.
# kuma akwai waɗansu masu [[ma'anoni]] iri-iri.
# akwai kuma waɗansu masu [[rikitarwa]];
 
# faammaallatheena fee quloobihim zayghun fayattabiAAoona matashabaha minhu
# Those with [[deviant]] hearts follow the elusive verses
# As for those in whose hearts is [[deviation]] [from truth], they will follow that of it which is unspecific,
# To, amma waɗanda yake a cikin zukãtansu akwai [[karkata]] sai suna bin abin da yake da kamã da jũna daga gare shi,
# Wanda suke da [[shakka]] a zukatansu suna bin ayoyi masu yawan ma'ana
# Amma waɗanda ke da karkata cikin zukatansu, suna bin abin da ke da ma'ana iri-iri,
# to amma waɗanda suke da karkata a zukatansu sai su riƙa bin masu [[rikitarwar]] a cikinsu
 
# ibtighaa alfitnati wabtighaa ta/weelihi
# [[seeking]] ˹to spread˺ [[doubt]] through their ˹false˺ [[interpretations]]—
# seeking [[discord]] and seeking an [[interpretation]] [suitable to them].
# dõmin [[neman|nẽman]] yin fitina da tãwĩlinsa.
# don su [[birkita]] da [[tawilin]] shi.
# don neman [[fitina]], da neman yi masa [[tawili]],
# don neman fitina da kuma neman sanin
 
# wama yaAAlamu ta/weelahu illa Allah
# but none [[grasps]] their ˹full˺ meaning except Allah.
# And no one knows its [true] interpretation except Allāh.
# Kuma bãbu wanda ya san tãwĩlinsa fãce Allah.
# Babu wanda ya san [[sahihin]] tawilin shi sai ALLAH
# alhali ba wanda ya san fassara tasa ta haƙiƙa, sai Allah.
# haƙiƙanin fassararsa sai Allah.
 
# huwarrasikhoona fee alAAilmi yaqooloona amannabihi kullun min AAindi rabbina
# As for those well-grounded in knowledge, they say, “We believe in this ˹Quran˺—it is all from our Lord.”
# But those firm in knowledge say, "We believe in it. All [of it] is from our Lord."
# Kuma [[matabbata]] a cikin ilmi sunã cẽwa: "Mun yi ĩmãni da Shi; dukkansa daga wurin Ubangijinmu yake."
# da wadanda suke da zurfin ilmi. Suna cewa: “Munyi imani da wannan – dukkan shi daga wurin Ubangiji mu yake.”
# Kuma masu zurfin ilimi cewa suke, ‘Mun ba da gaskiya da shi, dukkaninsa daga Ubangijinmu yake.’
# Kuma masu zurfi cikin ilimi kuma suna cewa: "Mun yi imani da shi, dukkaninsa daga wurin Ubangijinmu yake."
 
# wama yaththakkaruilla oloo al-albab
# But none will be mindful ˹of this˺ except people of [[reason]].
# And no one will be reminded except those of understanding.
# Kuma bãbu mai tunãni fãce ma'abũta hankula.
# Sai wanda suke da [[hankali]] ne kawai zasu kula.
# Ba kowa ke lura ba, sai masu [[hankula]].
# Kuma ba mai [[wa'azantuwa]] sai masu hankali.


==3:7 Audio==
==3:7 Audio==
Line 52: Line 113:
</html>
</html>
==3:7 Word by word==
==3:7 Word by word==
[[Category:Quran/3]]