Line 724: | Line 724: | ||
It was narrated from Anas bin Malik (may Allah be pleased with him) that: When the news of the death of Najjashi reached us, the Prophet (peace and blessings of Allah be upon him) said to us: "Pray for him." Then Allah revealed: "And among the People of the Book are those who believe in Allah and what has been revealed to you and what has been revealed to them, and they humble themselves before Allah." [https://sunnah.com/bukhari:1327 See also: https://sunnah.com/bukhari:1327] | It was narrated from Anas bin Malik (may Allah be pleased with him) that: When the news of the death of Najjashi reached us, the Prophet (peace and blessings of Allah be upon him) said to us: "Pray for him." Then Allah revealed: "And among the People of the Book are those who believe in Allah and what has been revealed to you and what has been revealed to them, and they humble themselves before Allah." [https://sunnah.com/bukhari:1327 See also: https://sunnah.com/bukhari:1327] | ||
Sai kuma Allah swt ya umarci bayinsa muminai da yin haquri da kuma dauriya a kan rinjayar maqiya addinin Allah, su jajirce har su ma su sami nasara a kan maqiyansu kuma su tsare kan iyakokin da ake tsoron shigowar maqiya daga gare su, sannan su kiyaye dokokin Allah, ta hanyar aikata umarninsa da barin haninsa; da wannan ne za su sami rabauta duniya da lahira. | |||
'''Daga wadannan ayoyi za mu fahimci abubuwa kamar haka:''' | |||
# Hani ga Musulmi da kar ya rud'u da irin ni'ima da jin dad'i da kafirai suke mora; wannan d'an wani abu ne qanqani, kuma mai gushewa da gaggawa. | |||
# Samun arziki da jin dad'in duniya ba shi yake nuna yardar Allah da soyayyarsa ga wanda ya wwa baiwar ba. Ma'aunin yarda da soyayyar Allah ita ce yi wa Allah da Manzonsa SAW d'a'a. | |||
# Babu wata hanyar samun rabo daga Allah, sai ta yin haquri da juriya da jajircewa da kuma biyayya ga Allah da taimakon addininsa. | |||
# Addinin Musulunci ya tattara ne a kan abubuwa guda uku: | |||
## Aikata abin da aka yi umarni da shi | |||
## da barin abin da aka hana | |||
## da kuma haquri a kan abin da Allah ya qaddara faruwarsa. | |||
pg491 | |||
[[Category:Quran/3]] | [[Category:Quran/3]] |