Toggle menu
24.1K
669
183
158.4K
HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Toggle preferences menu
Toggle personal menu
Not logged in
Your IP address will be publicly visible if you make any edits.

Category:40 Hadiths: Difference between revisions

Category page
No edit summary
No edit summary
Line 113: Line 113:
|Yace: Lallai [[shi]] [[mala'ika]] [[Jibrilu]] [[ne]], yazo [[muku]], [[domin]] [[ya]] [[karantar]] [[da]] [[ku]] [[addinin|addininku]]”.
|Yace: Lallai [[shi]] [[mala'ika]] [[Jibrilu]] [[ne]], yazo [[muku]], [[domin]] [[ya]] [[karantar]] [[da]] [[ku]] [[addinin|addininku]]”.
|}
|}
== Hadith 1 <> Hadisi na 1 ==
{| class="wikitable sortable mw-collapsible"
!#
! Hadith 1
! Hadisi na ɗaya
|-
|1
|On the authority of Ameer ul-Mu&amp;#8217;mineen (the Commander of the Faithful), Aboo Hafs `Umar ibn al-Khattaab radiAllaahu anhu, who said: I heard the Messenger of Allaah ﷺََ say:
|An karɓo daga sarkin muminai, Baban Hafs, Umar ɗan Alkhaɗɗabi Allah ya yarda da shi yace: Na ji Manzon Allah ﷺََ yana cewa:
|-
|2
|Actions are but by intentions and every man shall have only that which he intended.
|“Dukkan aiyyuka suna tare da niyya, kuma lallai kowane mutum yana samun sakamakon abinda yayi niyya;
|-
|3
|[[thus|Thus]] [[he]] [[whose]] [[migration]] (Hijrah [[to]] Madeenah [[from]] [[Makkah]]) [[was]] [[for]] Allaah [[and]] [[His]] [[Messenger]], [[his]] [[migration]] [[was]] [[for]] Allaah [[and]] [[His]] [[Messenger]],
|[[wanda|Wanda]] [[hijirar|hijirarsa]] [[ta]] [[kasance]] [[saboda]] [[Allah]] [[ne]] [[da]] [[Manzonsa]] [[to]] [[sakamakon]] [[hijira|hijirarsa]] [[tana]] [[ga]] [[Allah]] [[da]] [[Manzonsa]].
|-
|4
|[[and]] [[he]] [[whose]] [[migration]] [[was]] [[to]] [[achieve]] [[some]] [[worldly]] [[benefit]] [[or]] [[to]] [[take]] [[some]] [[woman]] [[in]] [[marriage]], [[his]] [[migration]] [[was]] [[for]] [[that]] [[for]] [[which]] [[he]] [[migrated]].
|Wanda [[kuma]] [[hijirarsa]] [[ta]] [[kasance]] [[saboda]] [[wata]] [[duniya]] [[ce]] dazai [[same]] [[ta]] [[ko]] [[kuma]] [[wata]] [[matar]] [[da]] [[zai]] [[aure]] [[ta]] [[to]] [[sakamakon]] [[hijirarsa]] [[yana]] [[ga]] [[abinda]] [[yayi]] [[hijira]] [[dominsa]].
|-
|5
|It is [[related]] by the two [[Imaams]] of the [[scholars]] of Hadeeth, Aboo `Abdillaah Muhammad ibn Ismaa`eel ibn Ibraheem ibn al-Mugheera ibn Bardizbah al-Bukhaaree
|Shugabannin maluman da suka rubuta littatafan hadisai ne suka ruwaito shi; Wato: Baban Abdullahi Muhammadu ɗan Isma’ila ɗan Ibrahima ɗan Almugiyrah ɗan Bardizbah,(AlBukhariyy), A cikin ingantattun littatafansu [Sahihul Bukhariyy, [lamba: 1]
|-
|6
|and Aboo-l-Husain Muslim ibn al-Hajjaaj ibn Muslim al-Qushairee an-Naisaabooree, in their two Saheehs, [[which]] [[are]] [[the]] [[soundest]] [[of]] [[compiled]] [[books]] [i.e. [[the]] [[most]] [[truthful]] [[books]] [[after]] [[the]] [[Book]] [[of]] Allaah, [[since]] [[the]] Qur’aan [[is]] [[not]] ‘[[compiled]]’].
|Da kuma Abul Husaini Muslimu ɗan Alhajjaju ɗan Muslimu, Alqushairiyyu Annaisaburiyyu. (acikin Sahihu Muslim), [lamba: 1907], [[waɗanda]] [[kuma]] sune [[mafi]] [[ingancin]] littatafan [[da]] [[aka]] [[rubuta]].
|-
|
|
|
|}
== Hadith 3 <> Hadisi na 3 ==
{| class="wikitable sortable mw-collapsible"
!#
! Hadith 3
! Hadisi na uku
|-
|1
|On the authority of Aboo `Abd ir-Rahmaan `Abdullaah, the son of `Umar ibn al-Khattab radiAllaahu ʻanhumaa,
|An ruwaito daga Abu abdirrahman, Abdullahi ɗan Umar ɗan Alkhaɗɗabi Allah ya yarda da su
|}
[https://islambestblog.wordpress.com/bangaren-zabi/ Source]
[https://islambestblog.wordpress.com/bangaren-zabi/ Source]
[[Category:Hadiths]]
[[Category:Hadiths]]
[[Category:Parallel Text]]
[[Category:Parallel Text]]