More actions
No edit summary |
No edit summary |
||
Line 113: | Line 113: | ||
|Yace: Lallai [[shi]] [[mala'ika]] [[Jibrilu]] [[ne]], yazo [[muku]], [[domin]] [[ya]] [[karantar]] [[da]] [[ku]] [[addinin|addininku]]”. | |Yace: Lallai [[shi]] [[mala'ika]] [[Jibrilu]] [[ne]], yazo [[muku]], [[domin]] [[ya]] [[karantar]] [[da]] [[ku]] [[addinin|addininku]]”. | ||
|} | |} | ||
== Hadith 1 <> Hadisi na 1 == | |||
{| class="wikitable sortable mw-collapsible" | |||
!# | |||
! Hadith 1 | |||
! Hadisi na ɗaya | |||
|- | |||
|1 | |||
|On the authority of Ameer ul-Mu&#8217;mineen (the Commander of the Faithful), Aboo Hafs `Umar ibn al-Khattaab radiAllaahu anhu, who said: I heard the Messenger of Allaah ﷺََ say: | |||
|An karɓo daga sarkin muminai, Baban Hafs, Umar ɗan Alkhaɗɗabi Allah ya yarda da shi yace: Na ji Manzon Allah ﷺََ yana cewa: | |||
|- | |||
|2 | |||
|Actions are but by intentions and every man shall have only that which he intended. | |||
|“Dukkan aiyyuka suna tare da niyya, kuma lallai kowane mutum yana samun sakamakon abinda yayi niyya; | |||
|- | |||
|3 | |||
|[[thus|Thus]] [[he]] [[whose]] [[migration]] (Hijrah [[to]] Madeenah [[from]] [[Makkah]]) [[was]] [[for]] Allaah [[and]] [[His]] [[Messenger]], [[his]] [[migration]] [[was]] [[for]] Allaah [[and]] [[His]] [[Messenger]], | |||
|[[wanda|Wanda]] [[hijirar|hijirarsa]] [[ta]] [[kasance]] [[saboda]] [[Allah]] [[ne]] [[da]] [[Manzonsa]] [[to]] [[sakamakon]] [[hijira|hijirarsa]] [[tana]] [[ga]] [[Allah]] [[da]] [[Manzonsa]]. | |||
|- | |||
|4 | |||
|[[and]] [[he]] [[whose]] [[migration]] [[was]] [[to]] [[achieve]] [[some]] [[worldly]] [[benefit]] [[or]] [[to]] [[take]] [[some]] [[woman]] [[in]] [[marriage]], [[his]] [[migration]] [[was]] [[for]] [[that]] [[for]] [[which]] [[he]] [[migrated]]. | |||
|Wanda [[kuma]] [[hijirarsa]] [[ta]] [[kasance]] [[saboda]] [[wata]] [[duniya]] [[ce]] dazai [[same]] [[ta]] [[ko]] [[kuma]] [[wata]] [[matar]] [[da]] [[zai]] [[aure]] [[ta]] [[to]] [[sakamakon]] [[hijirarsa]] [[yana]] [[ga]] [[abinda]] [[yayi]] [[hijira]] [[dominsa]]. | |||
|- | |||
|5 | |||
|It is [[related]] by the two [[Imaams]] of the [[scholars]] of Hadeeth, Aboo `Abdillaah Muhammad ibn Ismaa`eel ibn Ibraheem ibn al-Mugheera ibn Bardizbah al-Bukhaaree | |||
|Shugabannin maluman da suka rubuta littatafan hadisai ne suka ruwaito shi; Wato: Baban Abdullahi Muhammadu ɗan Isma’ila ɗan Ibrahima ɗan Almugiyrah ɗan Bardizbah,(AlBukhariyy), A cikin ingantattun littatafansu [Sahihul Bukhariyy, [lamba: 1] | |||
|- | |||
|6 | |||
|and Aboo-l-Husain Muslim ibn al-Hajjaaj ibn Muslim al-Qushairee an-Naisaabooree, in their two Saheehs, [[which]] [[are]] [[the]] [[soundest]] [[of]] [[compiled]] [[books]] [i.e. [[the]] [[most]] [[truthful]] [[books]] [[after]] [[the]] [[Book]] [[of]] Allaah, [[since]] [[the]] Qur’aan [[is]] [[not]] ‘[[compiled]]’]. | |||
|Da kuma Abul Husaini Muslimu ɗan Alhajjaju ɗan Muslimu, Alqushairiyyu Annaisaburiyyu. (acikin Sahihu Muslim), [lamba: 1907], [[waɗanda]] [[kuma]] sune [[mafi]] [[ingancin]] littatafan [[da]] [[aka]] [[rubuta]]. | |||
|- | |||
| | |||
| | |||
| | |||
|} | |||
== Hadith 3 <> Hadisi na 3 == | |||
{| class="wikitable sortable mw-collapsible" | |||
!# | |||
! Hadith 3 | |||
! Hadisi na uku | |||
|- | |||
|1 | |||
|On the authority of Aboo `Abd ir-Rahmaan `Abdullaah, the son of `Umar ibn al-Khattab radiAllaahu ʻanhumaa, | |||
|An ruwaito daga Abu abdirrahman, Abdullahi ɗan Umar ɗan Alkhaɗɗabi Allah ya yarda da su | |||
|} | |||
[https://islambestblog.wordpress.com/bangaren-zabi/ Source] | [https://islambestblog.wordpress.com/bangaren-zabi/ Source] | ||
[[Category:Hadiths]] | [[Category:Hadiths]] | ||
[[Category:Parallel Text]] | [[Category:Parallel Text]] |