Toggle menu
24.1K
670
183
158.5K
HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Toggle preferences menu
Toggle personal menu
Not logged in
Your IP address will be publicly visible if you make any edits.

Quran/18/archive: Difference between revisions

From HausaDictionary.com | Hausa English Translations
m 2. Sura ta 18: # Correction
Line 61: Line 61:
# Kuma waɗannan garuruwa Mun halakar da su, yayin da suka yi laifi, amma Mun ƙayyade lokacin halakar da su.
# Kuma waɗannan garuruwa Mun halakar da su, yayin da suka yi laifi, amma Mun ƙayyade lokacin halakar da su.
# Kuma (tuna) lokacin da Musa ya ce wa abokinsa saurayi. ‘Ba zan gushe ba ina tafiya, sai na isa mahaɗar teku biyu, ko kuma in ci gaba da tafiya shekaru aru-aru.’
# Kuma (tuna) lokacin da Musa ya ce wa abokinsa saurayi. ‘Ba zan gushe ba ina tafiya, sai na isa mahaɗar teku biyu, ko kuma in ci gaba da tafiya shekaru aru-aru.’
# Amma yayin da suka isa mahaɗar tsakaninsu (tekuna biyu), sai suka manta kifinsu, sai ya kama hanyarsa yana gudu a cikin teku.
# Kuma bayan sun tsallake wannan gurin,sai yace wa abokinsa saurayi, ‘Kawo mana abincinmu, haƙiƙa, mun haɗu da wahala a wannan tafiyar tamu.’
# Ya ce, baka gani ba, lokacin da muke hutawa kan dutse, na manto kifm, kuma Shaiɗan ne kawai ya mantar da ni in ambata maka, sai ya yi wuf, ya faɗa cikin teku, abu ya bani mamaki.’
# Ya ce, ‘Abin da muke nema ke nan.’ Sai suka juya baya, suna bin sawun ƙafafuwansu.
# Sai suka tarar da wani bawa daga cikin bayinMu da Muka ba wa rahama daga wajenMu, kuma Muka sanar da shi sani daga wajenMu.
# Musa ya ce masa, ‘Zan iya bin ka,don ka koya mini shiriya daga abin da aka sanar da kai?’
# Ya ce, ‘ Ba za ka iya haƙuri da ni ba.’


== 2. Sura ta 18 ==
== 2. Sura ta 18 ==  
 
62. Amma yayin da suka isa mahaɗar
 
tsakaninsu (tekuna biyu), sai suka
 
manta kifinsu, sai ya kama hanyarsa
 
yana gudu a cikin teku.
 
63. Kuma bayan sun tsallake wannan
 
gurin,sai yace wa abokinsa saurayi,
 
‘Kawo mana abincinmu, haƙiƙa, mun
 
haɗu da wahala a wannan tafiyar
 
tamu.’
 
Ijfr lj <jL> J CUJ L»>i» > }
 
iliiLi j,j>8 >_? lzJc jLS 2 T
 
- •*' • ^ o o * * < - i\ .^i L
 
b ip3
 
©i>jj 1 1 >j,i$
 
y £<* ' j > ) 3 M i j J i
 
Jr JSJj Cs-
 
(v)l >Lc
 
c) >1.5
 
©(kii^Ooi l$l
 
©&jx ^ 1 4 IgglS
 
djri uii J2 'I;C5.2Ii
 
Juzu’i na 15
 
SURATUL KAHF
 
Sura ta 18
 
64 . Ya ce, baka gani ba, lokacin da
 
muke hutawa kan dutse, na manto
 
kifm, kuma Shaiɗan ne kawai ya
 
mantar da ni in ambata maka, sai ya yi
 
wuf, ya faɗa cikin teku, abu ya bani
 
mamaki.’
 
\ liidJT l£ 5 j ^^4ji J^i-4
 
65 . Ya ce, ‘Abin da muke nema ke
 
nan.’ Sai suka juya baya, suna bin
 
sawun ƙafafuwansu.
 
©C^ Lj t
 
66 . Sai suka tarar da wani bawa daga
 
cikin bayinMu da Muka ba wa
 
rahama daga wajenMu, kuma Muka
 
sanar da shi sani daga wajenMu.
 
67 . Musa ya ce masa, ‘Zan iya bin
 
ka,don ka koya mini shiriya daga abin
 
da aka sanar da kai?’
 
jt jl L3 jls
 
68 . Ya ce, ‘ Ba za ka iya haƙuri da ni
 
ba.’
 
©'T-C^o^ j jj iSIj i,jS


69 . ‘Yaya kuwa za ka iya haƙuri, a  
69 . ‘Yaya kuwa za ka iya haƙuri, a