Toggle menu
24.1K
670
183
158.6K
HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Toggle preferences menu
Toggle personal menu
Not logged in
Your IP address will be publicly visible if you make any edits.

Quran/3/Rijayar Lemo Tafsir2: Difference between revisions

From HausaDictionary.com | Hausa English Translations
No edit summary
Line 167: Line 167:




Allah yana goranta
 
Allah yana goranta wa muminai nasarar da ya ba su a ranar yakin Badar ne a yayin da suke 'yan kadan, masu rauni. Don haka ya dace su ji tsoron sa, su kiyaye dokokinsa, [[wala-alla]] su gode masa da baiwar da ya yi musu.
 
Sannan ya sake tunatar da Annabinsa Muhammad SAW, lokacin da yake yi wa sahabbansa albishir, yana cewa: "Shin ba zai ishe ku ba, Alla ya kawo muku dauki na mala'iku dubu uku (3,000), wadanda zai sauko da su daga sama su taya ku yaki?" To hakanan zai kawo muku tallafi idan har kun yi hakuri, kuma kun yi taqawa, kuma mushirkai sun bullo muku ta inda suka bullo cikin gaggawa.
[[Category:Quran/3]]
[[Category:Quran/3]]