Toggle menu
24.1K
670
183
158.6K
HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Toggle preferences menu
Toggle personal menu
Not logged in
Your IP address will be publicly visible if you make any edits.

Quran/3/Rijayar Lemo Tafsir2: Difference between revisions

From HausaDictionary.com | Hausa English Translations
No edit summary
No edit summary
Line 242: Line 242:


A wadannan ayoyi Allah yana lallashin zukatan Musulmi ne bayan abin da ya faru gare su a yakin Uhudu, na kashe da dama daga cikinsu da kafirai suka yi. Allah yana bayyana masu cewa, su zagaya a bayan kasa don su ga yadda sunnonin Allah suka faru ga al'ummomin da suka gabace su, su ga yadda Allah ya yi wa kafiran ga daukacin mutane, yana fayyace musu gaskiya, yana kuma nuna musu hanyar barna don su guje ta, sannan yana shiryar da masu taqwa zuwa mikakkiyar hanya, yana gargadin su da nisantar hanyoyin bata.
A wadannan ayoyi Allah yana lallashin zukatan Musulmi ne bayan abin da ya faru gare su a yakin Uhudu, na kashe da dama daga cikinsu da kafirai suka yi. Allah yana bayyana masu cewa, su zagaya a bayan kasa don su ga yadda sunnonin Allah suka faru ga al'ummomin da suka gabace su, su ga yadda Allah ya yi wa kafiran ga daukacin mutane, yana fayyace musu gaskiya, yana kuma nuna musu hanyar barna don su guje ta, sannan yana shiryar da masu taqwa zuwa mikakkiyar hanya, yana gargadin su da nisantar hanyoyin bata.
Allah kuma ya umarci Musulmi da kada su yi rauni domin abin da ya same su a yakin [[Uhudu]]; su ne ko yaushe suke a sama, kuma masu rinjaye matukar suna rike da imaninsu.


[[Category:Quran/3]]
[[Category:Quran/3]]