Line 814: | Line 814: | ||
# Idan aka ce da su: "Ku yi imani da abin da Allah Ya saukar", sai su ce: "Mu muna yin imani ne da abin da aka saukar mana". Kuma suna kafircewa da duk wani abu da ba shi ba, alhalin shi gaskiya ne, kuma mai gaskata abin da ke tare da su ne. To ka ce: "Me ya sa a da kuke kashe annabawan Allah idan kun kasance muminai?" --[[Quran/2/91]] | # Idan aka ce da su: "Ku yi imani da abin da Allah Ya saukar", sai su ce: "Mu muna yin imani ne da abin da aka saukar mana". Kuma suna kafircewa da duk wani abu da ba shi ba, alhalin shi gaskiya ne, kuma mai gaskata abin da ke tare da su ne. To ka ce: "Me ya sa a da kuke kashe annabawan Allah idan kun kasance muminai?" --[[Quran/2/91]] | ||
# Hakika | # Hakika Musa ya zo muka da hujjoji bayyanannu, sannan kuka bauta wa dan maraƙi bayansa alhalin kuna azzalumai. --[[Quran/2/92]] | ||
# Kuma ku tuna lokacin da Muka dauki alkawari da ku, Muka kuma daga dutsen Ɗuri a kanku, Muka ce: "Ku riƙi abin da muka ba ku da karfi, kuma ku saurara". Sai suka ce: "Mun ji kuma mun saɓa". Kuma aka sanya musu tsananin son bautar dan maraƙi a zukatansu saboda kafircinsu. Ka ce: "Tir da abin da imaninku yake umartar ku da shi, idan har kun kasance muminai." --[[Quran/2/93]] | |||
Tafsiri: | |||
A nan Allah SWT ya bayyana mana | |||
pg97 | |||
[[Category:Quran]] | [[Category:Quran]] | ||
[[Category:Quran/2]] | [[Category:Quran/2]] | ||
[[Category:Rijiyar Lemo]] | [[Category:Rijiyar Lemo]] |