No edit summary |
No edit summary |
||
Line 42: | Line 42: | ||
An karbo daga Huzaifa dan Alyaman ya ce, Annabi SAW ya ce: "Na rantse da wanda rai na yake hannunsa, Wallahi, ko dai ku yi umarni da kyakkyawan aiki, ku hana mummuna, ko kuma ba da dadewa ba Allah ya aiko muku da wata ukuba daga gare shi, ku yi ta addu'a ya ki amsa muku!" [Ahmad #23349 da Tirmizi #2169]. | An karbo daga Huzaifa dan Alyaman ya ce, Annabi SAW ya ce: "Na rantse da wanda rai na yake hannunsa, Wallahi, ko dai ku yi umarni da kyakkyawan aiki, ku hana mummuna, ko kuma ba da dadewa ba Allah ya aiko muku da wata ukuba daga gare shi, ku yi ta addu'a ya ki amsa muku!" [Ahmad #23349 da Tirmizi #2169]. | ||
Hudhaifah bin Al-Yaman narrated that the Prophet (s.a.w) said: "By the One in Whose Hand is my soul! Either you command good and forbid evil, or Allah will soon send upon you a punishment from Him, then you will call upon Him, but He will not respond to you." | Hudhaifah bin Al-Yaman narrated that the Prophet (s.a.w) said: "By the One in Whose Hand is my soul! Either you command good and forbid evil, or Allah will soon send upon you a punishment from Him, then you will call upon Him, but He will not respond to you." https://sunnah.com/tirmidhi:2169 | ||
Sai kuma Allah ya hana muminai rarrabuwa, kamar yadda Yahudu da Nasara a gabaninsu suka rarraba a addininsu, bayan hujjoji daga Allah, a ranar da fuskokin 'yan Aljanna za su yi fari, fuskokin 'yan wuta kuma su yi baki. Sai cikin zargi a ce wa masu bakaken fuskoki: "Shin ku ne kuka kafirce bayan imaninku? To ku dandani azaba saboda kafircinku." Amma masu fararen fuskoki, za su kasance ne a cikin rahamar Allah, tare da jin dadin da Allah ya tanadar musu a Aljanna na ni'imomi masu yawa, za su ci gaba da rayuwa a cikinsu har abada. | |||