Toggle menu
24.1K
670
183
158.5K
HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Toggle preferences menu
Toggle personal menu
Not logged in
Your IP address will be publicly visible if you make any edits.

Quran/3/Rijayar Lemo Tafsir2: Difference between revisions

From HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Line 97: Line 97:
Bayan da Allah ya ambaci siffofin wadanda suka yi imani daga cikin kafirai, sai kuma a wadancan ayoyi Allah ya bayyana siffofin kafirai da azabar da ya tanada musu a ranar Alkiyama, domin a gane bambancin da ke tsakanin mumini da kafiri. Allah ya bayyana cewa yawan dukiya da 'ya'ya da kafirai suke takama da shi a duniya, a wurin Allah ba zai wadatar da su komai ba, domin ba zai kare su daga azabar Allah ba; za a jefa su wutar Jahannama ne, su dawwama a cikinta har abada.
Bayan da Allah ya ambaci siffofin wadanda suka yi imani daga cikin kafirai, sai kuma a wadancan ayoyi Allah ya bayyana siffofin kafirai da azabar da ya tanada musu a ranar Alkiyama, domin a gane bambancin da ke tsakanin mumini da kafiri. Allah ya bayyana cewa yawan dukiya da 'ya'ya da kafirai suke takama da shi a duniya, a wurin Allah ba zai wadatar da su komai ba, domin ba zai kare su daga azabar Allah ba; za a jefa su wutar Jahannama ne, su dawwama a cikinta har abada.


Kuma dukiyar da kafirai suke ta batarwa a nan duniya, da nufin yakar gaskiya da masu kira zuwa gareta, za su kashe ta ne a banza, domin ba za su taba cin nasara ba.  
Kuma dukiyar da kafirai suke ta batarwa a nan duniya, da nufin yakar gaskiya da masu kira zuwa gareta, za su kashe ta ne a banza, domin ba za su taba cin nasara ba. Domin misalin wannan ta'asar da suke yi ta yi kama ne da wanda ya yi shuka, yana fatan samun amfaninta, sai wata guguwa mai karfi da sanyi ta taso ta halaka shukar gaba daya, bai tsira da komai ba daga amfaninta, kamar yadda Allah ya bayyana a Suratu Anfali, aya ta 36. Kuma wannan sakamako da Allah ya yi wa kafirai bai zalunce su da komai ba, suka zalunci kawunansu ta hanyar kafirci da fafutukar sai sun bice hasken Allah.
 
'''Daga wadannan ayoyi za mu fahimci abubuwa kamar haka:'''
# Sanin
[[Category:Quran/3]]
[[Category:Quran/3]]