Toggle menu
24.1K
669
183
158.5K
HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Toggle preferences menu
Toggle personal menu
Not logged in
Your IP address will be publicly visible if you make any edits.

Quran/3/Rijayar Lemo Tafsir2: Difference between revisions

From HausaDictionary.com | Hausa English Translations
No edit summary
No edit summary
Line 123: Line 123:
The Prophet (ﷺ) said, "Allah never sends a prophet or gives the [[Caliphate]] to a [[Caliph]] but that he (the prophet or the Caliph) has two groups of advisors: A group advising him to do good and exhorts him to do it, and the other group advising him to do evil and [[exhorts]] him to do it. But the protected person (against such evil advisors) is the one protected by Allah.' " https://sunnah.com/bukhari:7198
The Prophet (ﷺ) said, "Allah never sends a prophet or gives the [[Caliphate]] to a [[Caliph]] but that he (the prophet or the Caliph) has two groups of advisors: A group advising him to do good and exhorts him to do it, and the other group advising him to do evil and [[exhorts]] him to do it. But the protected person (against such evil advisors) is the one protected by Allah.' " https://sunnah.com/bukhari:7198


Sannan Allah ya bayyana wani abu da ya wajaba muminai su yi hattara da shi dangane da [[sha'anin]] kafirai da [[munafukai]];  
Sannan Allah ya bayyana wani abu da ya wajaba muminai su yi hattara da shi dangane da [[sha'anin]] kafirai da [[munafukai]]; wannan abu kuwa shi ne saboda tsananin kiyayya da hassadar da ke cikin zukatansu ga muminai, ba za su taba jin suna son su a zukatansu ba. Su muminai kam suna nuna suna kaunar su su kuma kafitai ba sa son su, ba sa kuma kaunar su; tsakaninsu da su kiyayya ce kawai. Kamar yadda muminai suka yi imani da duk littattafan da Allah ya saukar wa annabawa, amma su kafirai na Yahudu da Nasara sun ki yin imani da abin da aka saukar ga Annabi SAW, bayan kuma sun jirkita nasu littattafan. To duk wanda irin wannan ne halinsa; to kamata ya yi a ki miyagun halayensu na munafirci, duk sa'adda za su hadu da muminai sai su rika nuna musu sun yi imani, amma kuma da zarar sun ware, sun kadaita da junansu, sai su rika cizon 'yan yatsunansu, saboda tsananin bakin ciki da haushin muminai, domin suna ganin irin [[hadin kan]] muminai da kaunar da ke tsakaninsu. Sai Allah ya umarci Annabinsa ya gaya musu: "Sai dai ku mutu da bakin cikinku" domin Allah ya yi alkawarin sai ya cika wannan ni'imar tasa, ya daukaka addininsa ko ba sa so, sai dai [[bakin ciki]] ya kashe su. Allah kuma yana sane da bin da yake boye a cikin kirazan bayinsa, don haka zai yi wa kowa sakayya a kan abin da ya aikata.
 
Sannan Allah ya bayyana abin da yake kara tsananin [[gabar]] kafiran ga muminai, watau duk lokacin da wani abin [[farin ciki]] ya sami muminai, sai su rika jin haushi, suna damuwa; 




[[Category:Quran/3]]
[[Category:Quran/3]]