No edit summary |
No edit summary |
||
Line 282: | Line 282: | ||
[https://anchor.fm/hausaradio/episodes/DW-Hausa-Shirin-Safe-Wed-Feb-13th-2019-e36rac] | [https://anchor.fm/hausaradio/episodes/DW-Hausa-Shirin-Safe-Wed-Feb-13th-2019-e36rac] | ||
[https://twitter.com/HausaRadio/status/1095682414398107649] | [https://twitter.com/HausaRadio/status/1095682414398107649] | ||
|- | |||
| 24 | |||
| | |||
===DW Hausa Shirin Yamma (Wed Feb 13th 2019) [https://www.dw.com/ha/shirin-yamma-130219/av-47509173]=== | |||
<html><audio controls loop id="arabicAudio"><source src="https://radiodownloaddw-a.akamaihd.net/Events/dwelle/dira/mp3/hau/EE03F56A_2_dwdownload.mp3" type="audio/mpeg"></audio></br></html> | |||
A cikin shirin za a sha labaran duniya da kuma rahotanni kan zaben Najeriya da rikicin kasar Kamaru na 'yan aware da ke kara kamari. [5] | |||
# Hosts: Ramatu Garba Baba, Ahmed Salisu | |||
# Nigeria Elections 2019: | |||
##'Yan takara kusan saba'in (nearly 70) suka sanya hannu kan wata sabuwar yarjejeniya, don tabbatar da zaman lafiya a yanzu da ma bayan zab'e. | |||
## Jam'iyya da ke mulki (the incumbent party APC) a Najeriyar ta APC kuwa, ta gudanar ko kammala yak'in neman zab'enta a Abuja. | |||
## Yayin da ita kuma jam'iyyar adawa ta PDP ta ce a karo na biyu, gwamnati ta hana ta gudanar da nata gangamin. Za mu ji mai hakan ke nufi da demokradiyyan Najeriya. | |||
# Mali: Za'a ji yanda k'ungiyoyi na addinin Islama suka k'addamar da gangami don nuna adawa ga halayyar 'yan siyasa. | |||
# Venezuela: Shugaba Maduro na Venezuela ya ce dole Juan Guaidó ya gurfana gaban kotu saboda k'eta dokokin k'asa. | |||
# Iran: Har kunar bak'in wake ya yi sanadiyyar rasuwar jami'an tsaron Iran ashirin (20). | |||
# Nigeria: 'Yan bindiga sun afkawa jerin gwanon motoci na gwamnan jihar Borno. | |||
|} | |} |