Toggle menu
24K
665
183
158.3K
HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Toggle preferences menu
Toggle personal menu
Not logged in
Your IP address will be publicly visible if you make any edits.

Quran/3/Rijayar Lemo Tafsir: Difference between revisions

From HausaDictionary.com | Hausa English Translations
No edit summary
Line 15: Line 15:


An karbo daga A'isha (rA) ta ce: "Annabi SAW ya karanta wannan ayar, sai ya ce: "Idan kika ga wadanda suke bibiyar ayoyi masu rikitarwa a cikin Alkur'ani; to su ne wadanda Allah ya ambata, don haka ki guje su." (When you see such verses, avoid them, for it is they whom Allah has pointed out (in the mentioned verses)[https://sunnah.com/muslim:2665]).   
An karbo daga A'isha (rA) ta ce: "Annabi SAW ya karanta wannan ayar, sai ya ce: "Idan kika ga wadanda suke bibiyar ayoyi masu rikitarwa a cikin Alkur'ani; to su ne wadanda Allah ya ambata, don haka ki guje su." (When you see such verses, avoid them, for it is they whom Allah has pointed out (in the mentioned verses)[https://sunnah.com/muslim:2665]).   
Malamai masu zurfin ilimi addu'a suke yi ko da yaushe, suna rokon Allah kada ya karkatar da zukatansu su saki shiriya bayan Allah ya shiryar da su, ya yi musu rahama, ya kara m usu imani da tsayuwa a kan gaskiya, domin Allah shi ne mai yawan kyauta da ihsani ga bayinsa. Kuma suna addu'a suna cewa:   
"Ya Allah, kai ne za ka tara mutane a rana Alkiyama, ranar da babu shakka a zuwanta,  domin yin hukunci da sakayya ga kowa a kan aikinsa, don haka ka gafarta mana a wannan ranar, ka yi mana afuwa." 
Sun kuma yi Imani da cewa, lalle Allah ba ya saba alkawarinsa na cewa, wanda duk ya yi imani da shi, ya bi Manzonsa; to zai gafarta masa. 
An karbo daga Abdullahi dan Amru ya ce, Annabi SAW ya ce:   
Abdullah b. Amr b. al-'As reported that he heard Allah's Messenger (ﷺ) as saying:     
"Lalle zukatan 'yan'adam duka suna tsakanin yatsu biyu ne   
Verily, the hearts of all the sons of Adam are between the two fingers
daga yatsun Allah Mai rahama, tamkar zuciya daya,
out of the fingers of the Compassionate Lord as one heart.
yana sarrafa su yadda ya ga dama."
He turns that to any (direction) He likes.
Sannan sai Annabi SAW ya yi addu'a yana cewa: "Ya Allah Mai sarrafa zukata, ka sarrafa zukatanmu a kan da'arka."
Then Allahs Messenger (ﷺ) said: O Allah, the Turner of the hearts, turn our hearts to Thine obedience. [https://sunnah.com/muslim:2655]
[[Category:Quran/3]]
[[Category:Quran/3]]