Line 197: | Line 197: | ||
Yana cire hannunsa, sai ga ayar<br>When he lifted his hand, the Verse of Rajm was written there.<br>He lifted it and there was, underneath that, the verse pertaining to stoning. | Yana cire hannunsa, sai ga ayar<br>When he lifted his hand, the Verse of Rajm was written there.<br>He lifted it and there was, underneath that, the verse pertaining to stoning. | ||
sai kuma dukansu suka ce: "E, gaskiya ya fada, ya Muhammadu, akwai ayar jefe mazinaci a cikin Attaura."<br>They said, "Muhammad has told the truth; the Torah has the Verse of Rajm. | |||
Sai Manzon Allah ya ce a je a jefe su. Aka jefe su.<br>The Prophet (ﷺ) then gave the order that both of them should be stoned to death. (`Abdullah bin `Umar said, "I saw the man leaning over the woman to shelter her from the stones."<br>Allah's Messenger (ﷺ) pronounced judgment about both of them and they were stoned. Abdullah b. 'Umar said: I was one of those who stoned them, and I saw him (the Jew) protecting her (the Jewess) with his body. | |||
Dangane da batun Yahudawa na cewa ba za a sa su wuta ba sai na 'yan kwanaki kadan, Abu Hurairah ya ruwaito cewa, Manzon Allah ya tambayi Yahudawa: | |||
"Su wane ne 'yan wuta?" <br>"Who are the people of the (Hell) Fire?" [https://sunnah.com/bukhari:3169] | |||
Sai suka ce: "Za mu shiga wuta na wani dan lokaci kadan, sannan sai a cire mu, a sa ku a madadinmu." <br>They said, "We shall remain in the (Hell) Fire for a short period, and after that you will replace us." | |||
Sai Annabi ya ce musu: "Ku yi mana shiru, wallahi har abada ba za mu maye gubinku a cikinta ba."<br>The Prophet (ﷺ) said, "You may be cursed and humiliated in it! By Allah, we shall never replace you in it." | |||
Sannan Allah ya tsawatar da su azabar ranar da za a tattaro su gaba dayansu, yana mai cewa, yaya halinsu zai kasance tare da wadannan miyagun ayyuka nasu, lokacin da za a zatar da hukunci a tsakaninsu, ranar da babu kokwanto a zuwanta, ita ce ranar alkiyama? A wannan rana za a cika wa kowane rai sakamakon aikinsa na alheri ko na sharri, babu wanda za a zalunta ta hanyar a tauye masa ladansa ko a kara masa laifin da ba shi ya yi ba ko a hukunta shi da laifin wani. Allah yana fada a hadisi Qudsi: | |||
"Ya ku bayi na, ni na haramta wa kaina zalunci..." <br> "O My servants, I have forbidden oppression for Myself..." [https://sunnah.com/muslim:2577] | |||
[[Category:Quran/3]] | [[Category:Quran/3]] |