Line 696: | Line 696: | ||
An karbo daga Anas dan Malik ya ce: | An karbo daga Anas dan Malik ya ce: | ||
"Abu Talha mutumin Madina ne mai yawan dukiya; abin da kuma ya fi kauna cikin dukiyarsa ita ce gonarsa mai suna Bairuha, tana kallon masallacin Annabi. | # "Abu Talha mutumin Madina ne mai yawan dukiya; abin da kuma ya fi kauna cikin dukiyarsa ita ce gonarsa mai suna Bairuha, tana kallon masallacin Annabi.''<br>Abu Talha had the greatest wealth of date-palms amongst the Ansar in Medina, and he prized above all his wealth (his garden) Bairuha', which was situated opposite the Mosque (of the Prophet (ﷺ) ). <br><br> | ||
# Hasali ma Annabi yakan shiga cikinta ya sha ruwanta mai dadi.''<br>The Prophet used to enter It and drink from its fresh water. <br><br> | |||
Abu Talha had the greatest wealth of date-palms amongst the Ansar in Medina, and he prized above all his wealth (his garden) Bairuha', which was situated opposite the Mosque (of the Prophet (ﷺ) ). | # To lokacin da wannan ayar ta sauka... sai Abu Talha ya ce:''<br>When the following Divine Verse came:--(3.92) Abu Talha got up saying. <br><br> | ||
# "Ya Manzon Allah, Allah yana cewa: 'Ba za ku taba dacewa da aiki na alheri ba, har sai kun ciyar daga abin da kuke so...', "''<br>"O Allah's Messenger (ﷺ)! Allah says, 'You will not attain piety until you spend of what you love,' <br><br> | |||
Hasali ma Annabi yakan shiga cikinta ya sha ruwanta mai dadi. | # ni kuma a cikin dukiyata na fi son Bairuha, don haka na bayar da ita sadaka don Allah,''<br>and I prize above al I my wealth, Bairuha' which I want to give in charity for Allah's Sake, <br><br> | ||
# ina fatan alherinta da ajiyayyen ladanta a wurin Allah Ta'ala''<br>hoping for its reward from Allah. <br><br> | |||
The Prophet used to enter It and drink from its fresh water. | # don haka ya Ma'aikin Allah, ka saka ta inda Allah Ta'ala ya nuna maka.''<br>So you can use it as Allah directs you."<br><br> | ||
# Sai Annabi ya ce: "Taɓdi! Wannan fa dukiya ce mai riba.''<br>On that the Prophet (ﷺ) said, "Bravo! It is a profitable (or perishable) property. (Ibn Maslama is not sure as to which word is right, i.e. profitable or perishable.) <br><br> | |||
To lokacin da wannan ayar ta sauka... sai Abu Talha ya ce: | # to lalle na ji abin da ka ce, amma ni ina ganin ka yi kyautarta ga danginka mafi kusanci da kai shi ya fi riba."''<br>I have heard what you have said, and I recommend that you distribute this amongst your relatives." <br><br> | ||
# Sai Abu Talha ya ce: "Ya Ma'aikin Allah! Zan yi hakan,''<br>On that Abu Talha said, "O Allah's Messenger (ﷺ)! I will do (as you have suggested)." <br><br> | |||
When the following Divine Verse came:--(3.92) Abu Talha got up saying. | # Sai Abu Talha ya raba wa danginsa da 'ya'yan baffanninsa wannan gonar. [Bukhari #2769, Muslim #998, Ahmad #12461]''<br>So, Abu Talha distributed that garden amongst his relatives and cousins. https://sunnah.com/bukhari:2769 | ||
"Ya Manzon Allah, Allah yana cewa: 'Ba za ku taba dacewa da aiki na alheri ba, har sai kun ciyar daga abin da kuke so...', " | |||
"O Allah's Messenger (ﷺ)! Allah says, 'You will not attain piety until you spend of what you love,' | |||
ni kuma a cikin dukiyata na fi son Bairuha, don haka na bayar da ita sadaka don Allah, | |||
and I prize above al I my wealth, Bairuha' which I want to give in charity for Allah's Sake, | |||
ina fatan alherinta da ajiyayyen ladanta a wurin Allah Ta'ala | |||
hoping for its reward from Allah. | |||
don haka ya Ma'aikin Allah, ka saka ta inda Allah Ta'ala ya nuna maka. | |||
So you can use it as Allah directs you." | |||
Sai Annabi ya ce: "Taɓdi! Wannan fa dukiya ce mai riba. | |||
On that the Prophet (ﷺ) said, "Bravo! It is a profitable (or perishable) property. (Ibn Maslama is not sure as to which word is right, i.e. profitable or perishable.) | |||
to lalle na ji abin da ka ce, amma ni ina ganin ka yi kyautarta ga danginka mafi kusanci da kai shi ya fi riba." | |||
I have heard what you have said, and I recommend that you distribute this amongst your relatives." | |||
Sai Abu Talha ya ce: "Ya Ma'aikin Allah! Zan yi hakan, | |||
On that Abu Talha said, "O Allah's Messenger (ﷺ)! I will do (as you have suggested)." | |||
Sai Abu Talha ya raba wa danginsa da 'ya'yan baffanninsa wannan gonar. [Bukhari #2769, Muslim #998, Ahmad #12461] | |||
So, Abu Talha distributed that garden amongst his relatives and cousins. https://sunnah.com/bukhari:2769 | |||
'''Daga wadannan ayoyi za mu fahimci abubuwa kamar haka:''' | '''Daga wadannan ayoyi za mu fahimci abubuwa kamar haka:''' |