Toggle menu
24K
663
183
158.1K
HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Toggle preferences menu
Toggle personal menu
Not logged in
Your IP address will be publicly visible if you make any edits.

Quran/3/Rijayar Lemo Tafsir: Difference between revisions

From HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Line 722: Line 722:
Allah a wadannan ayoyi yana ba da labarin cewa, kafin a saukar da Attaura ga Annabi Musa, duka wani nau'i na abinci halal ne ga Banu Isra'ila su ci, sai nau'i guda ɗaya wanda shi Isra'ilu, wato Annabi Yaqoob ya haramta wa kansa, ba Allah ne ya haramta masa ba, sannan daga baya 'ya'yansa su ma suka yi koyi da shi, suka haramta wa kawunansu cin wannan nau'i na abinci. Wannan kuwa shi ne naman rakuma da nononsu. To bayan saukar da Attaura, sai Allah ya haramta musu abin da ya ga dama a cikinta, ya kuma halatta musu abin da ya ga dama. Don haka wannan hukuncin ya shafe wancan hukunci na halatta musu komai, sai rakuma da nononsu. Sai Allah Ta'ala ya umarci Annabinsa da ya nemi Yahudawa su dauko littafin Attaura su karanta idan abin da suke fada gaskiya ne, wanda kuma ba za su gan shi ba. To bayan Allah ya tsayar musu da hujja, sai ya fada musu cewa, duk wanda ya kuskura ya yi masa karya bayan wannan bayanin da suka ji; to wadannan su ne azzalumai.  
Allah a wadannan ayoyi yana ba da labarin cewa, kafin a saukar da Attaura ga Annabi Musa, duka wani nau'i na abinci halal ne ga Banu Isra'ila su ci, sai nau'i guda ɗaya wanda shi Isra'ilu, wato Annabi Yaqoob ya haramta wa kansa, ba Allah ne ya haramta masa ba, sannan daga baya 'ya'yansa su ma suka yi koyi da shi, suka haramta wa kawunansu cin wannan nau'i na abinci. Wannan kuwa shi ne naman rakuma da nononsu. To bayan saukar da Attaura, sai Allah ya haramta musu abin da ya ga dama a cikinta, ya kuma halatta musu abin da ya ga dama. Don haka wannan hukuncin ya shafe wancan hukunci na halatta musu komai, sai rakuma da nononsu. Sai Allah Ta'ala ya umarci Annabinsa da ya nemi Yahudawa su dauko littafin Attaura su karanta idan abin da suke fada gaskiya ne, wanda kuma ba za su gan shi ba. To bayan Allah ya tsayar musu da hujja, sai ya fada musu cewa, duk wanda ya kuskura ya yi masa karya bayan wannan bayanin da suka ji; to wadannan su ne azzalumai.  


Abdullahi bin Abbas yana cewa:   
Abdullahi bin Abbas yana cewa: Wata kungiyar Yahudawa sun je gaban Annabi suka ce: "Ya Baban Alqasim, za mu tambaye ka wasu abubuwa, ka ba mu amsarsu, domin babu wanda ya san su sai annabi."  
 
Daga cikin abin da suka tambaye shi, sun ce: 
 
"Wane abinci ne Isra'ilu (Jacob) ya haramta wa kansa tun kafin a saukar da Attaura?" 
 
“What did Jacob forbid himself of food?” 
 
Sai Annabi ya ce: "Na hada ku da Allah, shin kun san cewa, Isra'ilu (Annabi Yaqoob/Jacob) ya dade yana rashin lafiya mai tsanani, sai ya yi bakance na cewa, idan Allah ya ba shi lafiya to zai haramta wa kansa abin shan da ya fi so da abincin da ya fi so, kuma abincin da ya fi so shi ne naman rakuma. Abin shan da ya fi so kuma shi ne nononsu?" 
 
Sai Yahudawan nan suka ce: "Gaskiya ne, haka ne." [Ahmad #2471 da Tafsirin Tabari #7420, da Almu'ujamaul Kabir 12:246 #13012]. 
 
; 3.93 Abbas - Tanwîr al-Miqbâs min Tafsîr Ibn ‘Abbâs
: (All food was lawful unto the Children of Israel) all food that is lawful for Muhammad and his community today was lawful for the Children of Israel, the sons of Jacob, (save that which Israel) Jacob (forbade himself) by the way of vows, ((in days) before the Torah was revealed) before the revelation of the Torah to Moses, Jacob forbade himself the meat and milk of camels. When this verse was revealed, the Prophet (pbuh) asked the Jews: “What did Jacob forbid himself of food?” They said: “he did not forbid himself any type of food, and whatever is forbidden for us today, such as the meat of camels and other things, was already forbidden on all prophets, from Adam to Moses (pbut). It is only you who make such things lawful”. And they claimed those things were also forbidden in the Torah. Hence Allah said to Muhammad (pbuh): (Say) to them: (Produce the Torah and read it (unto us)) where they are made forbidden (if ye are truthful) in your claim. But they failed to produce the Torah and knew they were liars since there was nothing in the Torah to substantiate their claim.
 
'''Daga wadannan ayoyi za mu fahimci abubuwa kamar haka:'''
# Martani


[[Category:Quran/3]]
[[Category:Quran/3]]