- Name: This Surah takes its name, An Nur, from verse 35. <> Sunanta: Wannan Sura ana kiran ta ne da 'Suratun Nur' tun zamanin Manzon Allah ﷺ. Hakanan sunanta yake a cikin bugun Alƙur'ani da littattafan tafsiri da na hadisi. Ba ta da wani suna biyu.
- Revelation place: Medina <> Sanda aka saukar da ita: Duk malamai ra'ayinsu ya haɗu a kan cewa wannan Sura Madaniyya ce, watau an saukar da ita ne bayan hijirar Annabi ﷺ.
- See also Category:Quran/24