Toggle menu
24K
663
183
158.1K
HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Toggle preferences menu
Toggle personal menu
Not logged in
Your IP address will be publicly visible if you make any edits.

Quran/24

From HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Revision as of 12:28, 27 September 2022 by Admin (talk | contribs)
  1. Name: This Surah takes its name, An Nur, from verse 35. <> Sunanta: Wannan Sura ana kiran ta ne da 'Suratun Nur' tun zamanin Manzon Allah ﷺ. Hakanan sunanta yake a cikin bugun Alƙur'ani da littattafan tafsiri da na hadisi. Ba ta da wani suna biyu.
  2. Revelation place: Medina <> Sanda aka saukar da ita: Duk malamai ra'ayinsu ya haɗu a kan cewa wannan Sura Madaniyya ce, watau an saukar da ita ne bayan hijirar Annabi ﷺ.