Toggle menu
24K
663
183
158.1K
HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Toggle preferences menu
Toggle personal menu
Not logged in
Your IP address will be publicly visible if you make any edits.

Quran/103/RijiyarLemo: Difference between revisions

From HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Created page with "Mubuɗin Sura: # Sunanta: Wannan Sura ta fi shahara da Suratul Asri amma a wasu littattafan tafsiri da Sahihul Bukhari an kira ta Suratu Wal-Asri. # [[sanda|Sanda]..."
 
No edit summary
Line 2: Line 2:
# Sunanta: Wannan Sura ta fi [[shahara]] da Suratul Asri amma a wasu [[littattafan]] tafsiri da Sahihul Bukhari an [[kira]] ta Suratu Wal-Asri.
# Sunanta: Wannan Sura ta fi [[shahara]] da Suratul Asri amma a wasu [[littattafan]] tafsiri da Sahihul Bukhari an [[kira]] ta Suratu Wal-Asri.
# [[sanda|Sanda]] aka saukar da ita: Sura ce Makkiyya.
# [[sanda|Sanda]] aka saukar da ita: Sura ce Makkiyya.
# Jerin saukarta: Ita ce Sura ta [[goma sha uku]] ([[13]]) a [[jerin]] saukar [[surorin]] Alƙur'ani, ta sauka bayan Suratus Sharhi kafin Suratul Adiyat.
# Jerin saukarta: Ita ce Sura ta [[goma sha uku]] ([[13]]) a [[jerin]] saukar [[surorin]] [[Alƙur'ani]], ta sauka bayan Suratus Sharhi kafin Suratul Adiyat.
# Adadin ayoyinta uku ne (3).
# [[falala|Falalarta]]: An [[karɓo]] daga Abu Madina Ad-Darimi ya ce: "Idan mutum biyu daga cikin [[sahabban]] Manzon Allah (SAW) suka [[haɗu]], to ba za su rabu ba har sai ɗaya ya karanta wa ɗayan Suratul Asri sannan su yi sallama da juna. [Abu Dawud]
# Babban Jigonta: Duk rayuwa ɗan'adam asara ce idan babu bin Allah a cikinta.

Revision as of 18:20, 26 March 2022

Mubuɗin Sura:

  1. Sunanta: Wannan Sura ta fi shahara da Suratul Asri amma a wasu littattafan tafsiri da Sahihul Bukhari an kira ta Suratu Wal-Asri.
  2. Sanda aka saukar da ita: Sura ce Makkiyya.
  3. Jerin saukarta: Ita ce Sura ta goma sha uku (13) a jerin saukar surorin Alƙur'ani, ta sauka bayan Suratus Sharhi kafin Suratul Adiyat.
  4. Adadin ayoyinta uku ne (3).
  5. Falalarta: An karɓo daga Abu Madina Ad-Darimi ya ce: "Idan mutum biyu daga cikin sahabban Manzon Allah (SAW) suka haɗu, to ba za su rabu ba har sai ɗaya ya karanta wa ɗayan Suratul Asri sannan su yi sallama da juna. [Abu Dawud]
  6. Babban Jigonta: Duk rayuwa ɗan'adam asara ce idan babu bin Allah a cikinta.