Toggle menu
24K
669
183
158.3K
HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Toggle preferences menu
Toggle personal menu
Not logged in
Your IP address will be publicly visible if you make any edits.

Category:40 Hadiths: Difference between revisions

Category page
No edit summary
No edit summary
Line 13: Line 13:
|“Dukkan aiyyuka suna tare da niyya, kuma lallai kowane mutum yana samun sakamakon abinda yayi niyya;
|“Dukkan aiyyuka suna tare da niyya, kuma lallai kowane mutum yana samun sakamakon abinda yayi niyya;
|-
|-
|
|3
|
|[[thus|Thus]] [[he]] [[whose]] [[migration]] (Hijrah [[to]] Madeenah [[from]] [[Makkah]]) [[was]] [[for]] Allaah [[and]] [[His]] [[Messenger]], [[his]] [[migration]] [[was]] [[for]] Allaah [[and]] [[His]] [[Messenger]],
|
|[[wanda|Wanda]] [[hijirar|hijirarsa]] [[ta]] [[kasance]] [[saboda]] [[Allah]] [[ne]] [[da]] [[Manzonsa]] [[to]] [[sakamakon]] [[hijira|hijirarsa]] [[tana]] [[ga]] [[Allah]] [[da]] [[Manzonsa]].
|-
|4
|[[and]] [[he]] [[whose]] [[migration]] [[was]] [[to]] [[achieve]] [[some]] [[worldly]] [[benefit]] [[or]] [[to]] [[take]] [[some]] [[woman]] [[in]] [[marriage]], [[his]] [[migration]] [[was]] [[for]] [[that]] [[for]] [[which]] [[he]] [[migrated]].
|Wanda [[kuma]] [[hijirarsa]] [[ta]] [[kasance]] [[saboda]] [[wata]] [[duniya]] [[ce]] dazai [[same]] [[ta]] [[ko]] [[kuma]] [[wata]] [[matar]] [[da]] [[zai]] [[aure]] [[ta]] [[to]] [[sakamakon]] [[hijirarsa]] [[yana]] [[ga]] [[abinda]] [[yayi]] [[hijira]] [[dominsa]].
|}
|}
[https://islambestblog.wordpress.com/bangaren-zabi/ Source]
[https://islambestblog.wordpress.com/bangaren-zabi/ Source]
[[Category:Hadiths]]
[[Category:Hadiths]]

Revision as of 18:29, 11 February 2022

# 40 Hadiths in English [1] Hadisai 40 da Hausa [2]
1 On the authority of Ameer ul-Mu’mineen (the Commander of the Faithful), Aboo Hafs `Umar ibn al-Khattaab radiAllaahu anhu, who said: I heard the Messenger of Allaah ﷺََ say: An karɓo daga sarkin muminai, Baban Hafs, Umar ɗan Alkhaɗɗabi Allah ya yarda da shi yace: Na ji Manzon Allah ﷺََ yana cewa:
2 Actions are but by intentions and every man shall have only that which he intended. “Dukkan aiyyuka suna tare da niyya, kuma lallai kowane mutum yana samun sakamakon abinda yayi niyya;
3 Thus he whose migration (Hijrah to Madeenah from Makkah) was for Allaah and His Messenger, his migration was for Allaah and His Messenger, Wanda hijirarsa ta kasance saboda Allah ne da Manzonsa to sakamakon hijirarsa tana ga Allah da Manzonsa.
4 and he whose migration was to achieve some worldly benefit or to take some woman in marriage, his migration was for that for which he migrated. Wanda kuma hijirarsa ta kasance saboda wata duniya ce dazai same ta ko kuma wata matar da zai aure ta to sakamakon hijirarsa yana ga abinda yayi hijira dominsa.

Source

Pages in category "40 Hadiths"

The following 10 pages are in this category, out of 10 total.