More actions
No edit summary |
No edit summary |
||
Line 13: | Line 13: | ||
|“Dukkan aiyyuka suna tare da niyya, kuma lallai kowane mutum yana samun sakamakon abinda yayi niyya; | |“Dukkan aiyyuka suna tare da niyya, kuma lallai kowane mutum yana samun sakamakon abinda yayi niyya; | ||
|- | |- | ||
| | |3 | ||
| | |[[thus|Thus]] [[he]] [[whose]] [[migration]] (Hijrah [[to]] Madeenah [[from]] [[Makkah]]) [[was]] [[for]] Allaah [[and]] [[His]] [[Messenger]], [[his]] [[migration]] [[was]] [[for]] Allaah [[and]] [[His]] [[Messenger]], | ||
| | |[[wanda|Wanda]] [[hijirar|hijirarsa]] [[ta]] [[kasance]] [[saboda]] [[Allah]] [[ne]] [[da]] [[Manzonsa]] [[to]] [[sakamakon]] [[hijira|hijirarsa]] [[tana]] [[ga]] [[Allah]] [[da]] [[Manzonsa]]. | ||
|- | |||
|4 | |||
|[[and]] [[he]] [[whose]] [[migration]] [[was]] [[to]] [[achieve]] [[some]] [[worldly]] [[benefit]] [[or]] [[to]] [[take]] [[some]] [[woman]] [[in]] [[marriage]], [[his]] [[migration]] [[was]] [[for]] [[that]] [[for]] [[which]] [[he]] [[migrated]]. | |||
|Wanda [[kuma]] [[hijirarsa]] [[ta]] [[kasance]] [[saboda]] [[wata]] [[duniya]] [[ce]] dazai [[same]] [[ta]] [[ko]] [[kuma]] [[wata]] [[matar]] [[da]] [[zai]] [[aure]] [[ta]] [[to]] [[sakamakon]] [[hijirarsa]] [[yana]] [[ga]] [[abinda]] [[yayi]] [[hijira]] [[dominsa]]. | |||
|} | |} | ||
[https://islambestblog.wordpress.com/bangaren-zabi/ Source] | [https://islambestblog.wordpress.com/bangaren-zabi/ Source] | ||
[[Category:Hadiths]] | [[Category:Hadiths]] |
Revision as of 18:29, 11 February 2022
# | 40 Hadiths in English [1] | Hadisai 40 da Hausa [2] |
---|---|---|
1 | On the authority of Ameer ul-Mu’mineen (the Commander of the Faithful), Aboo Hafs `Umar ibn al-Khattaab radiAllaahu anhu, who said: I heard the Messenger of Allaah ﷺََ say: | An karɓo daga sarkin muminai, Baban Hafs, Umar ɗan Alkhaɗɗabi Allah ya yarda da shi yace: Na ji Manzon Allah ﷺََ yana cewa: |
2 | Actions are but by intentions and every man shall have only that which he intended. | “Dukkan aiyyuka suna tare da niyya, kuma lallai kowane mutum yana samun sakamakon abinda yayi niyya; |
3 | Thus he whose migration (Hijrah to Madeenah from Makkah) was for Allaah and His Messenger, his migration was for Allaah and His Messenger, | Wanda hijirarsa ta kasance saboda Allah ne da Manzonsa to sakamakon hijirarsa tana ga Allah da Manzonsa. |
4 | and he whose migration was to achieve some worldly benefit or to take some woman in marriage, his migration was for that for which he migrated. | Wanda kuma hijirarsa ta kasance saboda wata duniya ce dazai same ta ko kuma wata matar da zai aure ta to sakamakon hijirarsa yana ga abinda yayi hijira dominsa. |
Pages in category "40 Hadiths"
The following 10 pages are in this category, out of 10 total.