Toggle menu
24.1K
670
183
158.6K
HausaDictionary.com | Hausa English Translations
Toggle preferences menu
Toggle personal menu
Not logged in
Your IP address will be publicly visible if you make any edits.

Quran/18/archive: Difference between revisions

From HausaDictionary.com | Hausa English Translations
 
(9 intermediate revisions by the same user not shown)
Line 11: Line 11:
# [[ko|Ko]] [[ka]] [[taɓa]] [[tunanin]] [[cewa]], [[mazauna|Mazauna]] [[kogo]] [[marubuta|Marubuta]] [[allo|Allo]] [[ababan]] [[ta’ajibi]] [[ne]] [[daga]] [[cikin]] [[ayoyinmu|AyoyinMu]]?
# [[ko|Ko]] [[ka]] [[taɓa]] [[tunanin]] [[cewa]], [[mazauna|Mazauna]] [[kogo]] [[marubuta|Marubuta]] [[allo|Allo]] [[ababan]] [[ta’ajibi]] [[ne]] [[daga]] [[cikin]] [[ayoyinmu|AyoyinMu]]?
# [[lokacin|Lokacin]] [[da]] [[waɗannan]] [[samarin]] [[suka]] [[nemi]] [[mafaka]] [[cikin]] [[kogo]], [[suka]] [[ce]], ‘[[Ubangiji|Ubangijin mu]], [[Ka]] [[bamu]] [[rahama]] [[daga]] [[wajenka|wajenKa]], [[kuma]] [[Ka]] [[agaza]] [[mana]] [[da]] [[shiriya]] [[game]] [[da]] [[al'amarin]] mu.’  
# [[lokacin|Lokacin]] [[da]] [[waɗannan]] [[samarin]] [[suka]] [[nemi]] [[mafaka]] [[cikin]] [[kogo]], [[suka]] [[ce]], ‘[[Ubangiji|Ubangijin mu]], [[Ka]] [[bamu]] [[rahama]] [[daga]] [[wajenka|wajenKa]], [[kuma]] [[Ka]] [[agaza]] [[mana]] [[da]] [[shiriya]] [[game]] [[da]] [[al'amarin]] mu.’  
# [[Sai]] [[Muka]] [[hana]] [[kunnuwansu]] [[ji]], [[har]] [[zuwa]] [[shekaru]] [[masu]] [[yawa]], [[a]] [[cikin]] [[kogon]].  
# [[Sai]] [[muka|Muka]] [[hana]] [[kunnuwansu]] [[ji]], [[har]] [[zuwa]] [[shekaru]] [[masu]] [[yawa]], [[a]] [[cikin]] [[kogon]].  
# [[Sa]]’[[annan]] [[Muka]] [[tashe]] [[su]], [[don]] [[Mu]] [[san]] [[wanene]] [[daga]] [[cikin]] [[ƙungiyoyin]] [[biyu]] [[zai]] [[fi]] [[kiyaye]] [[tsawon]] [[lokacin]] [[da]] [[suka]] [[zauna]].  
# [[sa’annan|Sa’annan]] Muka [[tashe]] [[su]], [[don]] [[Mu]] [[san]] [[wanene]] [[daga]] [[cikin]] [[ƙungiyoyin]] [[biyu]] [[zai]] [[fi]] [[kiyaye]] [[tsawon]] [[lokacin]] [[da]] [[suka]] [[zauna]].  
# [[Mu]] [[za]] [[Mu]] [[ba]] [[ka]] [[labarinsu]] [[na]] [[gaskiya]]. [[Su]] [[samari]] [[ne]], [[waɗanda]] [[suka]] [[ba]] [[da]] [[gaskiya]] [[da]] [[Ubangijinsu]], [[kuma]] [[Mun]] [[ƙara]] [[masu]] [[shiriya]].  
# [[Mu]] [[za]] [[Mu]] [[ba]] [[ka]] [[labarinsu]] [[na]] [[gaskiya]]. Su [[samari]] [[ne]], [[waɗanda]] [[suka]] [[ba]] [[da]] [[gaskiya]] [[da]] Ubangijinsu, [[kuma]] Mun [[ƙara]] [[masu]] [[shiriya]].  
# [[Kuma]] [[Mun]] [[ƙarfafa]] [[zukatansu]], [[lokacin]] [[da]] [[suka]] [[miƙe]] [[tsaye]], [[suka]] [[ce]],‘[[Ubangijinmu]] [[ne]] [[Ubangijin]] [[sammai]] [[da]] [[ƙasa]]. [[Ba]] [[za]] [[mu]] [[taɓa]] [[kira]] [[wani]] [[ubangiji]] [[ba]], [[sai]] [[Shi]]; ([[idan]] [[muka]] [[kira]] [[wani]] [[ba]] [[Shi]] [[ba]]), [[mun]] [[furta]] [[magana]] [[ta]] [[zautuwa]].  
# [[Kuma]] Mun [[ƙarfafa]] [[zukatansu]], [[lokacin]] [[da]] [[suka]] [[miƙe]] [[tsaye]], [[suka]] [[ce]],‘Ubangijinmu [[ne]] [[Ubangijin]] [[sammai]] [[da]] [[ƙasa]]. [[Ba]] [[za]] [[mu]] [[taɓa]] [[kira]] [[wani]] [[ubangiji]] [[ba]], [[sai]] [[Shi]]; ([[idan]] [[muka]] [[kira]] [[wani]] [[ba]] [[Shi]] [[ba]]), [[mun]] [[furta]] [[magana]] [[ta]] [[zautuwa]].  
# ‘[[Waɗannan]] [[mutanenmu]] [[sun]] [[riƙi]] [[wasu]] [[abubuwan]] [[bautawa]] [[bayanSa]]. [[Me]] [[yasa]] [[basu]] [[kawo]] [[ƙwaƙkwaran]] [[dalili]] [[game]] [[da]] [[su]] [[ba]]?’ [[Kuma]] [[wanene]] [[mafi]] [[zalunci]] [[da]] [[yafi]] [[mai]] [[ƙirƙiro]] [[ƙarya]] [[game]] [[da]] [[Allah]]?  
# ‘[[waɗannan|Waɗannan]] [[mutanenmu]] [[sun]] [[riƙi]] [[wasu]] [[abubuwan]] [[bautawa]] [[bayansa|bayanSa]]. [[Me]] [[yasa]] ba su [[kawo]] [[ƙwaƙkwara|ƙwaƙkwaran]] [[dalili]] [[game]] [[da]] [[su]] [[ba]]?’ [[Kuma]] [[wanene]] [[mafi]] [[zalunci]] [[da]] [[yafi]] [[mai]] [[ƙirƙiro]] [[ƙarya]] [[game]] [[da]] [[Allah]]?  
# [[Kuma]] [[yayin]] [[da]] [[kuka]] [[ƙaurace]] [[musu]], [[da]] [[abin]] [[da]] [[suke]] [[bauta]] [[wa]] [[maimakon]] [[Allah]], [[ku]] [[fake]] [[cikin]] [[kogo]]; [[Ubangijinku]] [[zai]] [[shimfiɗa]] [[maku]] [[rahama]] [[taSa]], [[kuma]] [[Zai]] [[agaza]] [[maku]] [[da]] [[sauƙi]] [[game]] [[da]] [[lamarinku]].   
# [[Kuma]] [[yayin]] [[da]] [[kuka]] [[ƙaurace]] [[musu]], [[da]] [[abin]] [[da]] [[suke]] [[bauta]] [[wa]] [[maimakon]] [[Allah]], [[ku]] [[fake]] [[cikin]] [[kogo]]; Ubangijinku [[zai]] [[shimfiɗa]] [[maku]] [[rahama]] taSa, [[kuma]] [[zai|Zai]] [[agaza]] [[maku]] [[da]] [[sauƙi]] [[game]] [[da]] [[lamarin|lamarinku]].   
# [[Kuma]] [[yayin]] [[da]] [[rana]] [[ta]] [[fito]], [[za]] [[ka]] [[gan]] [[ta]] [[tana]] [[kauce]] [[wa]] [[kogonsu]] [[ta]] [[hannun]] [[dama]], [[kuma]] [[idan]] [[ta]] [[fadi]], [[za]] [[ka]] [[gan]] [[ta]] [[tana]] [[juya]] [[musu]] [[baya]] [[ta]] [[hannun]] [[hagu]]; [[su]] [[kuwa]] [[suna]] [[cikin]] [[fili]] [[mai]] [[fadi]] [[a]] [[cikinsa]]. [[Wannan]] [[yana]] [[daga]] [[Ayoyin]] [[Allah]]. [[Wanda]] [[Allah]] [[ya]] [[shiriya]], [[shi]] [[ne]] [[shiryayye]]; [[wanda]] [[Ya]] [[bari]] [[bisa]] [[ɓata]] [[kuwa]], [[ba]] [[za]] [[ka]] [[sama]] [[masa]] [[mai]] [[agaji]], [[mai]] [[shiryarwa]] [[ba]].  
# [[Kuma]] [[yayin]] [[da]] [[rana]] [[ta]] [[fito]], [[za]] [[ka]] [[gan]] [[ta]] [[tana]] [[kauce]] [[wa]] [[kogonsu]] [[ta]] [[hannun]] [[dama]], [[kuma]] [[idan]] [[ta]] [[fadi]], [[za]] [[ka]] [[gan]] [[ta]] [[tana]] [[juya]] [[musu]] [[baya]] [[ta]] [[hannun]] [[hagu]]; [[su]] [[kuwa]] [[suna]] [[cikin]] [[fili]] [[mai]] [[fadi]] [[a]] [[cikinsa]]. [[Wannan]] [[yana]] [[daga]] [[Ayoyin]] [[Allah]]. [[Wanda]] [[Allah]] [[ya]] [[shiriya]], [[shi]] [[ne]] [[shiryayye]]; [[wanda]] [[Ya]] [[bari]] [[bisa]] [[ɓata]] [[kuwa]], [[ba]] [[za]] [[ka]] [[sama]] [[masa]] [[mai]] [[agaji]], [[mai]] [[shiryarwa]] [[ba]].  
# [[Za]] [[ka]] [[zaci]] [[a]] [[farke]] [[suke]], [[alhali]] [[barci]] [[suke]]; [[Kuma]] [[za]] [[Mu]] [[sa]] [[su]] [[su]] [[juya]] [[dama]] [[kuma]] [[su]] [[juya]] [[hagu]], [[karensu]] [[kuwa]] [[ya]] [[miƙe]] [[ƙafafuwansa]] [[na]] [[gaba]] [[kan]] [[dokin]] [[ƙofar]]. [[Idan]] [[ka]] [[hange]] [[su]], [[sai]] [[ka]] [[juya]] [[musu]] [[baya]] [[a]] [[firgice]], [[kuma]] [[sai]] [[ka]] [[cika]] [[da]] [[jin]] [[tsoronsu]].  
# Za [[ka]] [[zaci]] [[a]] [[farke]] [[suke]], [[alhali]] [[barci]] [[suke]]; [[Kuma]] [[za]] [[Mu]] [[sa]] [[su]] [[su]] [[juya]] [[dama]] [[kuma]] [[su]] [[juya]] [[hagu]], [[karen|karensu]] [[kuwa]] [[ya]] [[miƙe]] [[ƙafafuwan|ƙafafuwansa]] [[na]] [[gaba]] [[kan]] [[dokin]] [[ƙofar]]. [[Idan]] [[ka]] [[hange]] [[su]], [[sai]] [[ka]] [[juya]] [[musu]] [[baya]] [[a]] [[firgice]], [[kuma]] [[sai]] [[ka]] [[cika]] [[da]] [[jin]] [[tsoron|tsoronsu]].  
# [[Kuma]] [[sai]] [[Muka]] [[tashe]] [[su]], [[don]] [[su]]
# [[Kuma]] [[sai]] Muka [[tashe]] [[su]], [[don]] [[su]] tambayi junansu. Mai magana a cikinsu ya ce, ‘Menene tsawon zamanku?’ Suka ce, ‘Mun zauna rana ɗaya, ko kuma sashin rana,’ wasu suka ce, ‘Ubangijinku ne ya fi sanin tsawon zamanku. Ku aiki ɗayanku da wannan kuɗinku na azurfa naku, ya je birni; ya duba wanda ya fi abinci mai kyau, ya kawo muku abinci daga can, kuma ya yi halin kirki, kuma kada ya sanar da kowa game da ku’.
 
# ‘Don su in suka rinjaye ku, za su jefe ku, ko kuma su mai da ku cikin addininsu, idan haka ta faru, ba za ku rabauta ba, har abada.
== 2. Sura ta 18 ==
# Ta haka Muka nuna su (ga mutane), don su san cewa alƙawarin Allah gaskiya ne, kuma tsayuwar Sa’a babu kokwanto game da ita. (Tuna) yayin da mutane suke jayayya game da lamarinsu a tsakaninsu, sai suka ce, ‘Ku tada gini a kansu; Ubangijinsu ne ya fi saninsu.’ Waɗanda suka fi galaba a jayayyar suka ce, ‘Haƙiƙa, za mu gina ɗakin ibada a kan su.’
tambayi junansu. Mai magana a  
# Waɗansu za su ce, ‘Su uku ne, karensu ne na huɗu ɗinsu;’ waɗansu kuma za su ce, ‘Su biyar ne, karensu ne na shidansu;’ suna safci-faɗi. Kuma waɗansu na cewa, ‘Su bakwai ne, karensu ne na takwas ɗmsu.’ Ce, ‘Ubangijina ya fi kowa sanin yawansu. Babu wanda ya san su sai kaɗan.’ To, kada ka yi jayayya game da su, sai fa jayayya mai hujja, kuma kada ka nemi labarinsu daga kowa daga cikinsu.
 
# Kuma game da kowane abu, kada kace, ‘Zan yi wannan gobe.’
cikinsu ya ce, ‘Menene tsawon  
# Sai fa idan Allah ne ya so. Kuma idan ka manta, tuna Ubangijinka, kuma ka ce, ‘Ina fata Ubangijina ya ɗora ni kan hanyar da ta fi wannan kusantar gaskiya. ’
 
# Sun zauna cikin kogonsu shekara ɗari uku, kuma sun ƙara tara akai.
zamanku?’ Suka ce, ‘Mun zauna rana  
# Ce, ‘Allah ne ya fi sanin tsawon zamansu.’ Sanin sirrin cikin sammai da ƙasa naSa ne. Gani sai Shi, kuma ji sai Shi. Banda Shi, ba su da wani mai taimako, Shi kuma ba ya tarayya da wani a cikin hukuncinSa.
 
# Kuma karanta abin da aka yi maka wahayi cikin littafin Ubangijinka. Babu wanda zai iya canja kalmominSa. Babu mai mafaka, sai gare Shi.
ɗaya, ko kuma sashin rana,’ wasu suka  
# Kuma ka shaƙu da waɗanda ke kiran Ubangijinsu, safe da yamma, suna masu neman yarda taSa; kuma kada idanuwanka su wuce kansu, kana mai haƙon samun ƙawan rayuwar duniya; kuma kada ka biye wa wanda Muka rafkanar da zuciyarsa daga ambatonMu, kuma ya bi son zuciyarsa, kuma lamarinsa ya kauce (daga hanya mai kyau).
 
# Kuma ce, ‘Wannan gaskiya ne daga ubangijinku; to, wanda yaso, ya yarda kuma wanda ya so, ya ƙi yarda.’ Mu kuwa Mun tanada wa masu laifi Wuta, runfunanta za su mamaye su. Idan suka yi kukan neman taimako, za a taimake su da ruwa mai kamar narkakken darma, wanda zai riƙa ƙona fuskokinsu. Wannan abin sha ya munana, kuma wannan mazauni ya ƙuntata.
ce, ‘Ubangijinku ne ya fi sanin tsawon  
# Haƙiƙa, waɗanda suka ba da gaskiya, kuma suka yi ayyuka nagari, Mu, ba ma tozarta sakamakon waɗanda suka kyautata aiki.
 
# Waɗannan suna da Lambuna na Dauwama. Koramu na gudana ƙarƙashinsu. A ciki za a yi masu ado da mundaye na zinari, kuma za su saka tufafi koraye, na siliki na ainihi da karam miski, suna kishingiɗe a kan kujeru. Wannan sakamako ya yi kyau, kuma wannan mazauni ya dace!
zamanku. Ku aiki ɗayanku da wannan  
# Kuma ba su misali na mutum biyu; Mun ba ɗayansu lanbuna biyu na inabai, kuma Mun kewaye su da bishiyoyin dabino, kuma a tsakaninsu mun saka gonakin hatsi.  
 
# Dukkan lambunan biyu sun yi ‘ya’ya (birjik), kuma ba su tauye komai ba. Kuma Mun sa ƙorama na 6ul6ulowa a tsakiyarsu.
kuɗinku na azurfa naku, ya je birni; ya  
# (Don haka) ‘ya’yan itatuwa (masu yawa) sun samu gare shi. Sai ya ce wa abokinsa, yana jayayya da shi, ‘Na fi ka yawan dukiya kuma na fi ka ƙarfin jama’a.’
 
# Kuma ya shiga lambunsa yana mai zaluntar kansa. Ya ce, “Ba na zato wannan gonar za ta ƙare har abada.
duba wanda ya fi abinci mai kyau, ya  
# Kuma ba na zato Ranar Kiyama mai wanzuwa ce, kuma idan ma aka mai da ni gurin Ubangijina, zan sami makomar da ta fi wannan kyau.”
 
# Abokinsa yana jayayya da shi, ya ce masa. “Shin ka kafirce wa Wanda ya halicce ka daga turɓaya, sa’annan daga digon maniyyi. Sa’annan ya baka sura ka zama (cikakken ) mutum
kawo muku abinci daga can, kuma ya  
# Amma (ni), Allah, Shi ne Ubangijina, kuma ba zan yi wa Ubangijina tarayya da kowa ba.
 
# Lokacin da ka shiga lambunka me ya hana ka ce Abin da Allah ya so ne kawai zai faru. Babu wani mai ƙarfi sai Allah, idan kana ganin na fi ƙarancin dukiya da ‘ya’ya.
yi halin kirki, kuma kada ya sanar da  
# Mai yiwuwa ne, Ubangijina ya ba ni abin da ya fi gonarka. Ko kuma ya sako mata tsawa daga sama, sai ta wayi gari taɓo mai santsi.
 
# Ko kuma ruwan ya ƙafe kuma ba za ka iya tono shi ba.”
kowa game da ku’.  
# Sai aka halakar da ‘ya’yan itatuwan nasa, sai ya wayi gari yana juya tafukansa, don baƙin cikin abin da ya ɓatar a kanta, ita kuwa ta rushe, runfiinanta akwance, ya riƙa cewa, ‘Kaicona, ina ma ban yi wa Ubangijina tarayya da wani ba! ’
 
# Kuma ba shi da jama’ar da za ta taimake shi, banda Allah, kuma ba zai iya taimakon kansa ba.
21. ‘Don su in suka rinjaye ku, za su  
# A irin haka, taimako yana gurin Allah ne kawai, Ubangiji na Gaskiya. Shi ne mafificin ba da sakamako, kuma shi ne mafificin kawo ƙarshe nagari.
 
# Kuma ba su misalin rayuwar duniya: Ita kamar ruwa ne da muka saukar daga sama, sai shuke-shuken ƙasa suka cuɗanya da shi, daga baya ya zama ciyayi wanda iska ke watsarwa. Kuma Allah Mai iko ne bisa komai.
jefe ku, ko kuma su mai da ku cikin  
# Dukiya da ‘ya’ya, su ne adon rayuwar duniya. Ayyuka nagari kuwa, su ne mafifita a gurin Ubangijinka, don biyan buƙatan yanzu, kuma su ne mafifita , don biyan buƙatan nan gaba.
 
# Kuma (tuna) ranar da za Mu kawar da duwatsu, kuma zaka ga mutanen ban ƙasa suna tunkuɗar juna, kuma za Mu tara su gaba ɗaya, ba za Mu bar kowa ba daga cikinsu.
addininsu, idan haka ta faru, ba za ku  
# Kuma za a kawo su gaban Ubangijinka, safu-safu; (Zai ce musu), ‘Ga ku kun zo gurinMu yadda Muka halicce ku tun farko. Da can kuwa kun zaci ba za Mu cika alƙawarin da Muka yi muku ba.’
 
# Kuma za a ajiye Littafin (ayyuka gabansu), sai ka ga masu laifi suna tsoron abin da lce cikinsa, kuma za su ce, ‘Kaiconmu, me ya sa wannan Littafi, ba ya barin ƙaramin aiki ko babba, sai ya rubuce shi. ’ Kuma za su sami abin da suka aikata na jiran su, kuma Ubangijinka ba zai cuci kowa ba.
rabauta ba, har abada.  
# Kuma (tuna lokacin ) da Muka ce wa mala’iku, ‘Ku miƙa wuya ga Adama.’ Sai suka miƙa wuya, banda Iblis. Wanda ke cikin aljanu, shi ya ƙi bin umamin Ubangijinsa. To, kwa riƙe shi, da zuriyarsa masoya maimakoNa, alhali su maƙiyanku ne? Canjin masu laifi ya munana.
 
# Kuma Ban maida su shaidun halittar sammai da ƙasa ba,ko halittar kansu, kuma ba na riƙon masu taimako daga masu ɓatarwa.
22. Ta haka Muka nuna su (ga  
# Kuma tuna ranar da zai ce, ‘Kira abokan tarayya nawa.’ Sai su kira su, amma ba za su amsa ba, kuma sai Mu saka kariya a tsakaninsu.
 
# Kuma masu laifi za su ga wuta, su kuma san cikinta za su faɗa, kuma ba mafita daga gareta.
mutane), don su san cewa alƙawarin  
# Kuma haƙiƙa Mun yi bayani ta hanya daban-daban da misali iri-iri ga mutane a cikin wannan Kur’ani, amma mutun ya fi kowane abu yawan gardama.
 
# Kuma ba wani abu ya hana mutane su ba da gaskiya ba, yayin da shiriya ta zo kuma su nemi gafara gurin ubangijinSu, sai don jiran sakamakon mutanen farko ta zo musu, ko kuma azaba ta zo musu ƙuru-ƙuru.
Allah gaskiya ne, kuma tsayuwar Sa’a  
# Kuma ba Ma aiko Manzanni sai don su yi bushara da gargadi. Kuma waɗanda suka kafirta suna jayayya da ƙarya, don su karya gaskiya da ita. Kuma sun ɗauki AyoyiNa da gargaɗin da aka yi musu abin yi wa izgili.
 
# Wanene mazalunci fiye da wanda aka yi masa gargaɗi da Ayoyin Ubangijinsa amma ya bijire musu, kuma ya manta abin da hannuwansa suka gabatar. Mu, Mun saka marufai (yana) kan zukatansu,don kada su fahimce shi, kuma Mun saka nauyi cikin kunnuwansu. Don haka ba za su karɓa ba har abada ko ka kira su zuwa shiriya.
babu kokwanto game da ita. (Tuna)  
# Kuma Ubangijinka Mai gafara, ne, Ma’abucin rahama. In da Zai kama su bisa abin da suka aikata, sai Ya gaggauta musu da azaba. Amma suna da lokaci ƙayyadadde da ba za su sami mafaka daga gare shi ba.
 
# Kuma waɗannan garuruwa Mun halakar da su, yayin da suka yi laifi, amma Mun ƙayyade lokacin halakar da su.
yayin da mutane suke jayayya game da  
# Kuma (tuna) lokacin da Musa ya ce wa abokinsa saurayi. ‘Ba zan gushe ba ina tafiya, sai na isa mahaɗar teku biyu, ko kuma in ci gaba da tafiya shekaru aru-aru.’
 
# Amma yayin da suka isa mahaɗar tsakaninsu (tekuna biyu), sai suka manta kifinsu, sai ya kama hanyarsa yana gudu a cikin teku.
lamarinsu a tsakaninsu, sai suka ce,  
# Kuma bayan sun tsallake wannan gurin,sai yace wa abokinsa saurayi, ‘Kawo mana abincinmu, haƙiƙa, mun haɗu da wahala a wannan tafiyar tamu.’
 
# Ya ce, baka gani ba, lokacin da muke hutawa kan dutse, na manto kifm, kuma Shaiɗan ne kawai ya mantar da ni in ambata maka, sai ya yi wuf, ya faɗa cikin teku, abu ya bani mamaki.’
‘Ku tada gini a kansu; Ubangijinsu  
# Ya ce, ‘Abin da muke nema ke nan.’ Sai suka juya baya, suna bin sawun ƙafafuwansu.
 
# Sai suka tarar da wani bawa daga cikin bayinMu da Muka ba wa rahama daga wajenMu, kuma Muka sanar da shi sani daga wajenMu.
ne ya fi saninsu.’ Waɗanda suka fi  
# Musa ya ce masa, ‘Zan iya bin ka,don ka koya mini shiriya daga abin da aka sanar da kai?’
 
# Ya ce, ‘ Ba za ka iya haƙuri da ni ba.’
j j aj 2 j i &T 5 i >-£ 5
# ‘Yaya kuwa za ka iya haƙuri, a kan abin da ba ka fahimce shi ba?’
 
# Ya ce, ‘In Allah ya so za ka same ni mai haƙuri, kuma ba zan saɓa wa umaminka ba. ’
OycjUo L 4*A
# Ya ce, ‘To, idan za ka bi ni, kada ka tambaye ni game da wani abu, sai na yi maka bayani game da shi.’
 
# Sai suka tafi, sai can suka shiga jirgin mwa sai ya huda shi, ya ce, ‘Ka huda shi don ka sa mutanen cikinsa su nitse? Gaskiya ka yi abu mai haɗari.’
js v£l &£ i jls
# Ya ce, ‘Ban faɗa maka ba cewa,ba za ka iya haƙuri da ni ba?’
 
# Ya ce, ‘Kada ka riƙe ni bisa abin da na manta,kuma kada ka kyare ni da tsanani bisa mantuwa da na yi.’
© I AJ b Jja )>- & 1 1 p >-ol
# Sai suka ci gaba dai,sai can suka haɗu da wani yaro,sai ya kashe shi. Ya ce, ‘Ka kashe mai rai wanda bai yi laifin komai ba, ba tare da ya kashe mai rai ba? Haƙiƙa, ka aikata abu mai muni.’
 
# Ya ce, ‘Ban faɗa maka ba cewa,ba za ka yi haƙuri da ni ba?’
^ ^ *
# Ya ce, ‘Idan na sake tambayar ka game da wani abu, kada ka abuce ni, haƙiƙa ka kai matuƙa game da karɓar hanzari daga gare ni.’
 
# Sai suka tafi dai, har suka isa gun mutanen wani gari, suka nemi abinci gurin mutanen garin, sai suka ƙi karbar baƙuncinsu. Sai suka tarar da wani garu yana neman faɗuwa, sai ya miƙar da shi. Ya ce, ‘Da ka so, sai ka karɓi lada a kan wannan aikin.’
cC@>
# Ya ce, “Wannan ne maraba tsakanina da kai. Zan faɗa maka ma’anar abin da ka kasa haƙuri game da shi.
 
# Jirgin nan, na wasu talakawa ne da ke aiki cikin teku. Sai na yi niyyar ɓata shi, don akwai sarki a bayan su, da ke ƙwace duk wani jirgi mai kyau.
Juzu’i na 15
# Yaro kuwa, iyayensa su biyu muminai ne. Sai muka tsoraci ya masife su da shishshigi da kafirci.
 
# Sai muka yi fatar Ubangijinsu ya canja masu wanda ya fi shi tsarki da kusancin jinƙai.
SURATUL KAHF
# Garu kuwa na wasu yara ne marayu su biyu a bimin, kuma a ƙarƙashinsa akwai taskar dukiya mallakinsu, ubansu kuma ya kasance managarci. Sai Ubangijinka ya nufi sukai ƙarfmsu, kuma su fitar da taskar dukiyarsu, don jinƙai daga Ubangijinka. Ban yi dukkan wannan bisa ra’ayina ba. Wannan ne ma’anar abin da ka kasa haƙuri game da shi.”
 
# Kuma suna tambayarka game da Zulƙamaini. Ce, ‘Zan faɗa maku tarihi game da shi.’
Sura ta 18
# Mu, Muka gina shi a ƙasa, kuma Mun ba shi hanyar samun kowane abu.
 
# Sai ya bi wata hanyar.
galaba a jayayyar suka ce, ‘Haƙiƙa, za
# Har ya isa mafaɗar rana ya same ta kamar tana faɗuwar cikin idon mwa mai taɓo. Kuma ya tarar da mutane a gurin. Muka ce, ‘Ya Zulƙamaini, ko dai ka azabtar da su, ko kuma ka yi masu nasiha.’
 
# Ya ce, ‘Wanda ya yi laifi, za mu azabtar da shi, sa’annan za a mai da shi gurin Ubangijinsa, Wanda zai yi masa horo da azaba mai tsanani.’
mu gina ɗakin ibada a kan su.’
# Amma wanda ya bada gaskiya kuma yayi aiki na gari zai sami sakamako mai kyau, kuma za Mu yi masa magana mai sauƙi da furucinMu.
 
# Sa’annan ya bi wata hanyar.
23. Waɗansu za su ce, ‘Su uku ne,
# Har ya isa mafitar rana, ya same ta tana fitowa kan wasu mutane, da ba Mu yi musu kariya daga gare ta ba.
 
# Haka abin ya faru. Kuma Muna da cikakken sanin abin da ke tare da shi.
karensu ne na huɗu ɗinsu;’ waɗansu  
# Sa’annan ya bi wata hanyar.
 
# Har ya isa fili fayau tsakanin tsaunuka biyu. Ya tarar da wasu mutane ƙarƙashinsu, ba sa iya fahimtar maganarsa sosai.
kuma za su ce, ‘Su biyar ne, karensu  
# Suka ce, ‘Ya kai Zulƙamaini, haƙiƙa, Yajuju da Majuju maɓamata ne a ƙasa. Ko mu ba ka lada, don ka kafa mana kariya tsakaninmu da su?’
 
# Ya ce, ‘Karfin da Ubangijina ya ba ni ya fi (ladar da za ku bani). Amma ku taimake ni da leburori masu ƙarfi, zan yi bango tsakaninku da su.’
ne na shidansu;’ suna safci-faɗi. Kuma  
# Ku kawo mini tubalai na ƙarfe. Sai da ya cike filin da ke tsakanin gefen tsaunukan biyu, ya ce, ‘Ku hura (da zuga-zugai). Sai da ya mai da shi ja kamar wuta, ya ce, ku kawo mini narkakken tagulla don in zuba a kansa’.
 
# Daga nan, Yajuju da Majuju ba su iya tsallaka shi ba, kuma ba su iya huda shi ba.
waɗansu na cewa, ‘Su bakwai ne,  
# Ya ce, ‘Wannan rahama ce daga Ubangijina. Amma idan alƙawarin Ubangijina ya zo, Zai mai da shi msashshe, alƙawarin Ubangijina kuwa gaskiya ne.
 
# A wannan rana za Mu bar sashinsu su kara da sashi. Kuma za a busa ƙaho. Sa’annan Mu tara su gaba ɗaya.
karensu ne na takwas ɗmsu.’ Ce,  
# Kuma a wannan rana, za Mu kawo wa kafirai Jahannama suna ganinta.
 
# Waɗanda idanuwansu suka rufe basa sauraran tunatarwaNa, kuma ba ma za su iya jin zancen gaskiya ba.
‘Ubangijina ya fi kowa sanin yawansu.  
# Shin waɗanda suka kafirta suna zato, za su riƙi bayiNa abin dogara maimakoNa? Haƙiƙa, Mun tanadar wa kafirai Jahannama ta zama masaukinsu.
 
# Ce, ‘Ba Ma ba ku labarin waɗanda suka fi taɓewa game da ^ ayyukansu ba?’ 105. Su ne waɗanda suka ɓace, sun duƙufa kan rayuwar duniya kawai, kuma suna zato kyakkyawan aiki suke.
Babu wanda ya san su sai kaɗan.’ To,  
# Waɗannan su ne suka kafirce wa Ayoyin Ubangijinsu, da kuma haɗuwa da Shi, sai ayyukansu suka ɓaci. A ranar Kiyama, ba za Mu ɗauke su bakin komai ba.
 
# Haka ne sakamakonsu- Jahannama, don sun kafirce, kuma sun ɗauki AyoyiNa da ManzanniNa abin yi wa izgili.
kada ka yi jayayya game da su, sai fa  
# Haƙiƙa, waɗanda suka ba da gaskiya, kuma suka yi ayyuka nagari,
 
# Gidajen Aljanna na Firdausi ne masaukin su.
jayayya mai hujja, kuma kada ka nemi  
# Za su dauwama a cikinta, ba za su nemi a fidda su daga ita ba.
 
# Ce, ‘Idan dukkan mwan teku ya zama tawada don mbuta kalmomin Ubangijina, sai tekun ya ƙare kafin kalmomin Ubangijina su ƙare, ko Mun kawo wani tekun kamarsa, ƙari.’
labarinsu daga kowa daga cikinsu.  
# Ce, ‘Ni mutum ne kamarku. Amrna anyi mini wahayi cewa, Ubangijinku, Ubangiji ne Daya. To, wanda ke ƙaunar saduwa da Ubangijinsa, ya yi aiki nagari, kuma kada ya tara wani cikin bautar Ubangijinsa.’
 
R.4
 
24. Kuma game da kowane abu, kada  
 
kace, ‘Zan yi wannan gobe.’  
 
25. Sai fa idan Allah ne ya so. Kuma  
 
idan ka manta, tuna Ubangijinka,  
 
kuma ka ce, ‘Ina fata Ubangijina ya  
 
ɗora ni kan hanyar da ta fi wannan  
 
kusantar gaskiya. ’  
 
26. Sun zauna cikin kogonsu shekara  
 
ɗari uku, kuma sun ƙara tara akai.  
 
27. Ce, ‘Allah ne ya fi sanin tsawon  
 
zamansu.’ Sanin sirrin cikin sammai  
 
da ƙasa naSa ne. Gani sai Shi, kuma ji  
 
sai Shi. Banda Shi, ba su da wani mai  
 
taimako, Shi kuma ba ya tarayya da  
 
wani a cikin hukuncinSa.  
 
y&l ) r Lo ^> )
 
gy jj i
 
v S u* r
 
©
 
L. 4 , a 4 ^ dl I 3
 
© Ca L r .J. l5>l>3 I 3
 
lLsJ kJ * \yj jjl^T iLi 4»
 
t jclj V I ; I
 
iLlyid 3) 5 j
 
28. Kuma karanta abin da aka yi maka  
 
wahayi cikin littafin Ubangijinka.  
 
Babu wanda zai iya canja  
 
kalmominSa. Babu mai mafaka, sai  
 
gare Shi.  
 
(j-t tllsJj, L Jil)
 
J yii *}) %
 
©I 4-5.3 >
 
29. Kuma ka shaƙu da waɗanda ke  
 
kiran Ubangijinsu, safe da yamma,  
 
suna masu neman yarda taSa; kuma  
 
kada idanuwanka su wuce kansu,  
 
> yjf < f. -f " -
 
J Y ) 4.4 a.)
 
cC@>
 
Sura ta 18
 
SURATUL KAHF
 
Juzu’i na 15
 
kana mai haƙon samun ƙawan
 
rayuwar duniya; kuma kada ka biye  
 
wa wanda Muka rafkanar da zuciyarsa  
 
daga ambatonMu, kuma ya bi son  
 
zuciyarsa, kuma lamarinsa ya kauce  
 
(daga hanya mai kyau).  
 
30. Kuma ce, ‘Wannan gaskiya ne  
 
daga ubangijinku; to, wanda yaso, ya  
 
yarda kuma wanda ya so, ya ƙi yarda.’  
 
Mu kuwa Mun tanada wa masu laifi  
 
Wuta, runfunanta za su mamaye su.  
 
Idan suka yi kukan neman taimako, za  
 
a taimake su da ruwa mai kamar  
 
narkakken darma, wanda zai riƙa ƙona  
 
fuskokinsu. Wannan abin sha ya  
 
munana, kuma wannan mazauni ya  
 
ƙuntata.  
 
tyi 3i%i$ frifteUP
 
b Cil 1 1 l;U
 
1^5 C*4 I j-k- j - * '* ■‘■■ 7 . 3 * CjJ
 
a
 
31. Haƙiƙa, waɗanda suka ba da  
 
gaskiya, kuma suka yi ayyuka nagari,  
 
Mu, ba ma tozarta sakamakon  
 
waɗanda suka kyautata aiki.  
 
©^jcLft a Ll ’ > "})
 
32. Waɗannan suna da Lambuna na  
 
Dauwama. Koramu na gudana  
 
ƙarƙashinsu. A ciki za a yi masu ado  
 
da mundaye na zinari, kuma za su saka  
 
tufafi koraye, na siliki na ainihi da  
 
karam miski, suna kishingiɗe a kan  
 
kujeru. Wannan sakamako ya yi kyau,  
 
kuma wannan mazauni ya dace!  
 
R.5
 
33. Kuma ba su misali na mutum biyu;  
 
Mun ba ɗayansu lanbuna biyu na  
 
inabai, kuma Mun kewaye su da  
 
bishiyoyin dabino, kuma a tsakaninsu  
 
mun saka gonakin hatsi.  
 
34. Dukkan lambunan biyu sun yi  
 
‘ya’ya (birjik), kuma ba su tauye  
 
komai ba. Kuma Mun sa ƙorama na  
 
6ul6ulowa a tsakiyarsu.  
 
S a* y&U
 
(241^r Gii£ j GUi
 
©Cij;
 
6#4
 
Juzu’i na 15
 
SURATUL KAHF
 
Sura ta 18
 
35. (Don haka) ‘ya’yan itatuwa (masu  
 
yawa) sun samu gare shi. Sai ya ce wa  
 
abokinsa, yana jayayya da shi, ‘Na fi  
 
ka yawan dukiya kuma na fi ka ƙarfin  
 
jama’a.’  
 
5 -r i J Li* r. kJ J )
 
|xTfvCs 3LL, UT TjjOy
 
36. Kuma ya shiga lambunsa yana mai
 
zaluntar kansa. Ya ce, “Ba na zato  
 
wannan gonar za ta ƙare har abada.  
 
37. ‘Kuma ba na zato Ranar Kiyama  
 
mai wanzuwa ce, kuma idan ma aka  
 
mai da ni gurin Ubangijina, zan sami  
 
makomar da ta fi wannan kyau.”  
 
©ilJTT^^uT^iTu; Jis
 
&4 a5 jj,
 
©C?j
 
■iii
 
38. Abokinsa yana jayayya da shi, ya  
 
ce masa. “Shin ka kafirce wa Wanda  
 
ya halicce ka daga turɓaya, sa’annan  
 
daga digon maniyyi. Sa’annan ya  
 
baka sura ka zama (cikakken ) mutum  
 
39. ‘Amma (ni), Allah, Shi ne  
 
Ubangijina, kuma ba zan yi wa  
 
Ubangijina tarayya da kowa ba.  
 
eL^i/T sjjOki kJtjla
 
^ S> f ^ , * i
 
0$ JSJ’ w_.i>r O* ciUU. apU,
 
(f)^La-J lO-> JkL a! b l
 
I 5 a1> i liO
 
©itxT
 
40. ‘Lokacin da ka shiga lambunka me
 
ya hana ka ce Abin da Allah ya so ne  
 
kawai zai faru. Babu wani mai ƙarfi  
 
sai Allah, idan kana ganin na fi  
 
ƙarancin dukiya da ‘ya’ya.  
 
41. ‘Mai yiwuwa ne, Ubangijina ya ba  
 
ni abin da ya fi gonarka. Ko kuma ya  
 
sako mata tsawa daga sama, sai ta  
 
wayi gari taɓo mai santsi.  
 
42. ‘Ko kuma ruwan ya ƙafe kuma ba  
 
za ka iya tono shi ba.”  
 
b C4 L -L& J_4j >4 )
 
sJ feySj j&j \*£ 5T
 
43. Sai aka halakar da ‘ya’yan  
 
itatuwan nasa, sai ya wayi gari yana  
 
juya tafukansa, don baƙin cikin abin  
 
da ya ɓatar a kanta, ita kuwa ta rushe,  
 
runfiinanta akwance, ya riƙa cewa,  
 
‘Kaicona, ina ma ban yi wa  
 
Ubangijina tarayya da wani ba! ’  
 
C
 
je 2 -j 0%. 5 <3x1 ' bs
 
3^1 1 3 uj4J4 $ CX4)4
 
©iUT^h,
 
Sura ta 18
 
SURATUL KAHF
 
Juzu’i na 15
 
44. Kuma ba shi da jama’ar da za ta  
 
taimake shi, banda Allah, kuma ba zai  
 
iya taimakon kansa ba.  
 
tj! i > L5 j 2JLj LJ j
 
©I^^LLSjtfGS? Jui
 
45. A irin haka, taimako yana gurin  
 
Allah ne kawai, Ubangiji na Gaskiya.  
 
Shi ne mafificin ba da sakamako,  
 
kuma shi ne mafificin kawo ƙarshe  
 
nagari.  
 
R.6
 
©S i c >^-4- 5 Lj I >5' §r
 
46. Kuma ba su misalin rayuwar  
 
duniya: Ita kamar ruwa ne da muka  
 
saukar daga sama, sai shuke-shuken  
 
ƙasa suka cuɗanya da shi, daga baya  
 
ya zama ciyayi wanda iska ke  
 
watsarwa. Kuma Allah Mai iko ne bisa  
 
komai.  
 
G> jLJ I ij jlat) I JJL« ‘-r' I )
 
47. Dukiya da ‘ya’ya, su ne adon  
 
rayuwar duniya. Ayyuka nagari kuwa,  
 
su ne mafifita a gurin Ubangijinka,  
 
don biyan buƙatan yanzu, kuma su ne  
 
mafifita , don biyan buƙatan nan gaba.  
 
48. Kuma (tuna) ranar da za Mu  
 
kawar da duwatsu, kuma zaka ga  
 
mutanen ban ƙasa suna tunkuɗar juna,  
 
kuma za Mu tara su gaba ɗaya, ba za  
 
Mu bar kowa ba daga cikinsu.  
 
r. 3J I ll 15 <3 CsST
 
v>»3^)i >>-* > cJGigJi >* J mJ *
 
49. Kuma za a kawo su gaban  
 
Ubangijinka, safu-safu; (Zai ce musu),  
 
‘Ga ku kun zo gurinMu yadda Muka  
 
halicce ku tun farko. Da can kuwa  
 
kun zaci ba za Mu cika alƙawarin da  
 
Muka yi muku ba.’  
 
50. Kuma za a ajiye Littafin (ayyuka  
 
gabansu), sai ka ga masu laifi suna  
 
tsoron abin da lce cikinsa, kuma za su  
 
ce, ‘Kaiconmu, me ya sa wannan  
 
Littafi, ba ya barin ƙaramin aiki ko  
 
babba, sai ya rubuce shi. ’ Kuma za su  
 
sami abin da suka aikata na jiran su,  
 
. 9 +
 
iU
 
b l>J» I I ) >— »■ ) ) r. C 4 • ■< •»'£ ■ I
 
i
 
Juzu’i na 15
 
SURATUL KAHF
 
Sura ta 18
 
kuma Ubangijinka ba zai cuci kowa  
 
ba.  
 
R.7
 
51. Kuma (tuna lokacin ) da Muka ce  
 
wa mala’iku, ‘Ku miƙa wuya ga  
 
Adama.’ Sai suka miƙa wuya, banda  
 
Iblis. Wanda ke cikin aljanu, shi ya ƙi  
 
bin umamin Ubangijinsa. To, kwa riƙe  
 
shi, da zuriyarsa masoya maimakoNa,  
 
alhali su maƙiyanku ne? Canjin masu  
 
laifi ya munana.  
 
52. Kuma Ban maida su shaidun  
 
halittar sammai da ƙasa ba,ko halittar  
 
kansu, kuma ba na riƙon masu  
 
taimako daga masu ɓatarwa.  
 
53. Kuma tuna ranar da zai ce, ‘Kira  
 
abokan tarayya nawa.’ Sai su kira su,  
 
amma ba za su amsa ba, kuma sai Mu  
 
saka kariya a tsakaninsu.  
 
54. ‘Kuma masu laifi za su ga wuta, su  
 
kuma san cikinta za su faɗa,kuma ba  
 
mafita daga gareta.  
 
tffcgLsi gL^xii, CUj 4 5
 
I c> I/, Uklk? l 1 5 >4^“-*
 
&#» ; i. <45 &
 
"55 * 5 lJJj jU - m I Lo
 
IjdLo cJLf' Co ) jU 'Jj 5
 
© I <j)gLLj»£i I
 
c^^ji '3>Ci
 
©CIj^
 
'yJ** 5^2 j' 5 v
 
R.8
 
55. Kuma haƙiƙa Mun yi bayani ta  
 
hanya daban-daban da misali iri-iri ga  
 
mutane a cikin wannan Kur’ani, amma  
 
mutun ya fi kowane abu yawan ©5i»-
 
gardama.  
 
>£/t jCHj-Sll c>l/
 
56. Kuma ba wani abu ya hana mutane  
 
su ba da gaskiya ba, yayin da shiriya ta  
 
zo kuma su nemi gafara gurin  
 
ubangijinSu, sai don jiran sakamakon  
 
mutanen farko ta zo musu, ko kuma  
 
azaba ta zo musu ƙuru-ƙuru.  
 
i5-oJ 4. j' cr&l fc J
 
a * 4 • <
 
_«* _ . A „ 0 _ 'f * *
 
)l li>ri-i)VI JJL-i y o.- d rt i.Lli Jl Yj,  
 
©^4 i 4- liiiii-fe^
 
57. Kuma ba Ma aiko Manzanni sai
 
don su yi bushara da gargadi. Kuma  
 
waɗanda suka kafirta suna jayayya da  
 
ƙarya, don su karya gaskiya da ita.  
 
5 ■* ”lJj. '3-*J ' J— IS Co )
 
1 3>ji/ c>?. > JjCj, 5 )
 
<$>
 
Sura ta 18
 
SURATUL KAHF
 
Juzu’i na 15
 
Kuma sun ɗauki AyoyiNa da gargaɗin
 
da aka yi musu abin yi wa izgili.
 
58. Wanene mazalunci fiye da wanda
 
aka yi masa gargaɗi da Ayoyin
 
Ubangijinsa amma ya bijire musu,
 
kuma ya manta abin da hannuwansa
 
suka gabatar. Mu, Mun saka marufai  
 
(yana) kan zukatansu,don kada su  
 
fahimce shi, kuma Mun saka nauyi  
 
cikin kunnuwansu. Don haka ba za su  
 
karɓa ba har abada ko ka kira su zuwa  
 
shiriya.  
 
59. Kuma Ubangijinka Mai gafara, ne,  
 
Ma’abucin rahama. In da Zai kama su  
 
bisa abin da suka aikata, sai Ya  
 
gaggauta musu da azaba. Amma suna  
 
da lokaci ƙayyadadde da ba za su  
 
sami mafaka daga gare shi ba.  
 
60. Kuma waɗannan garuruwa Mun  
 
halakar da su, yayin da suka yi laifi,  
 
amma Mun ƙayyade lokacin halakar  
 
da su.  
 
R.9
 
61. Kuma (tuna) lokacin da Musa ya  
 
ce wa abokinsa saurayi. ‘Ba zan gushe  
 
ba ina tafiya, sai na isa mahaɗar teku  
 
biyu, ko kuma in ci gaba da tafiya  
 
shekaru aru-aru.’  
 
62. Amma yayin da suka isa mahaɗar  
 
tsakaninsu (tekuna biyu), sai suka  
 
manta kifinsu, sai ya kama hanyarsa  
 
yana gudu a cikin teku.  
 
63. Kuma bayan sun tsallake wannan  
 
gurin,sai yace wa abokinsa saurayi,  
 
‘Kawo mana abincinmu, haƙiƙa, mun  
 
haɗu da wahala a wannan tafiyar  
 
tamu.’  
 
Ijfr lj <jL> J CUJ L»>i» > }
 
iliiLi j,j>8 >_? lzJc jLS 2 T
 
- •*' • ^ o o * * < - i\ .^i L
 
b ip3
 
©i>jj 1 1 >j,i$
 
y £<* ' j > ) 3 M i j J i
 
Jr JSJj Cs-
 
(v)l >Lc
 
c) >1.5
 
©(kii^Ooi l$l
 
©&jx ^ 1 4 IgglS
 
djri uii J2 'I;C5.2Ii
 
Juzu’i na 15
 
SURATUL KAHF
 
Sura ta 18
 
64 . Ya ce, baka gani ba, lokacin da
 
muke hutawa kan dutse, na manto
 
kifm, kuma Shaiɗan ne kawai ya  
 
mantar da ni in ambata maka, sai ya yi  
 
wuf, ya faɗa cikin teku, abu ya bani  
 
mamaki.’  
 
\ liidJT l£ 5 j ^^4ji J^i-4
 
65 . Ya ce, ‘Abin da muke nema ke  
 
nan.’ Sai suka juya baya, suna bin  
 
sawun ƙafafuwansu.  
 
©C^ Lj t
 
66 . Sai suka tarar da wani bawa daga  
 
cikin bayinMu da Muka ba wa  
 
rahama daga wajenMu, kuma Muka  
 
sanar da shi sani daga wajenMu.  
 
67 . Musa ya ce masa, ‘Zan iya bin  
 
ka,don ka koya mini shiriya daga abin  
 
da aka sanar da kai?’  
 
jt jl L3 jls
 
68 . Ya ce, ‘ Ba za ka iya haƙuri da ni  
 
ba.’  
 
©'T-C^o^ j jj iSIj i,jS
 
69 . ‘Yaya kuwa za ka iya haƙuri, a  
 
kan abin da ba ka fahimce shi ba?’  
 
©l>jj. Co
 
70 . Ya ce, ‘In Allah ya so za ka same  
 
ni mai haƙuri, kuma ba zan saɓa wa  
 
umaminka ba. ’  
 
5 1 j i JiS
 
©IjjT tSJ i
 
71 . Ya ce, ‘To, idan za ka bi ni, kada  
 
ka tambaye ni game da wani abu, sai  
 
na yi maka bayani game da shi.’  
 
R.IO
 
^ JrcJLtj 1 LS J LS
 
©l^j<JL,idil Jj^I.1 §L
 
72 . Sai suka tafi, sai can suka shiga  
 
jirgin mwa sai ya huda shi, ya ce, ‘Ka  
 
huda shi don ka sa mutanen cikinsa su  
 
nitse? Gaskiya ka yi abu mai haɗari.’  
 
73 . Ya ce, ‘Ban faɗa maka ba cewa,ba  
 
za ka iya haƙuri da ni ba?’  
 
jJ iljj, JsTU' JlS
 
©fc-S
 
c
 
Sura ta 18
 
SURATUL KAHF
 
Juzu’i na 16
 
74. Ya ce, ‘Kada ka riƙe ni bisa abin  
 
da na manta,kuma kada ka kyare ni da  
 
tsanani bisa mantuwa da na yi.’  
 
75. Sai suka ci gaba dai,sai can suka  
 
haɗu da wani yaro,sai ya kashe shi. Ya  
 
ce, ‘Ka kashe mai rai wanda bai yi  
 
laifin komai ba, ba tare da ya kashe  
 
mai rai ba? Haƙiƙa, ka aikata abu mai  
 
muni.’  
 
JUZU’I NA 16
 
76. Ya ce, ‘Ban faɗa maka ba cewa,ba  
 
za ka yi haƙuri da ni ba?’  
 
77. Ya ce, ‘Idan na sake tambayar ka  
 
game da wani abu, kada ka abuce ni,  
 
haƙiƙa ka kai matuƙa game da karɓar  
 
hanzari daga gare ni.’  
 
78. Sai suka tafi dai, har suka isa gun  
 
mutanen wani gari, suka nemi abinci  
 
gurin mutanen garin, sai suka ƙi  
 
karbar baƙuncinsu. Sai suka tarar  
 
da wani garu yana neman faɗuwa, sai  
 
ya miƙar da shi. Ya ce, ‘Da ka so, sai  
 
ka karɓi lada a kan wannan aikin.’  
 
79. Ya ce, “Wannan ne maraba  
 
tsakanina da kai. Zan faɗa maka  
 
ma’anar abin da ka kasa haƙuri game  
 
da shi.  
 
80. ‘Jirgin nan, na wasu talakawa ne  
 
da ke aiki cikin teku. Sai na yi niyyar  
 
ɓata shi, don akwai sarki a bayan su,  
 
da ke ƙwace duk wani jirgi mai kyau.  
 
81. ‘Yaro kuwa, iyayensa su biyu  
 
muminai ne. Sai muka tsoraci ya  
 
masife su da shishshigi da kafirci.  
 
J£T\ l£d Udli
 
fe Jb 3 " X ‘l 1 I I Jjl J C&jjk I 1 fli \ b " M o
 
J-i H
 
o. cJL£ " 3 J J IS U li
 
©iU'
 
(J yLoju liaj I Lo I
 
JgiJ J (J jlo>;ti 4
 
Juzu’i na 16
 
SURATUL KAHF
 
Sura ta 18
 
82. ‘Sai muka yi fatar Ubangijinsu ya  
 
canja masu wanda ya fi shi tsarki da  
 
kusancin jinƙai.  
 
83. ‘Garu kuwa na wasu yara ne  
 
marayu su biyu a bimin, kuma a  
 
ƙarƙashinsa akwai taskar dukiya  
 
mallakinsu, ubansu kuma ya kasance  
 
managarci. Sai Ubangijinka ya nufi  
 
sukai ƙarfmsu, kuma su fitar da taskar  
 
dukiyarsu, don jinƙai daga  
 
Ubangijinka. Ban yi dukkan wannan  
 
bisa ra’ayina ba. Wannan ne ma’anar  
 
abin da ka kasa haƙuri game da shi.”  
 
R.ll
 
84. Kuma suna tambayarka game da  
 
Zulƙamaini. Ce, ‘Zan faɗa maku tarihi  
 
game da shi.’  
 
85. Mu, Muka gina shi a ƙasa, kuma  
 
Mun ba shi hanyar samun kowane abu.  
 
86. Sai ya bi wata hanyar.  
 
87. Har ya isa mafaɗar rana ya same ta  
 
kamar tana faɗuwar cikin idon mwa  
 
mai taɓo. Kuma ya tarar da mutane a  
 
gurin. Muka ce, ‘Ya Zulƙamaini, ko  
 
dai ka azabtar da su, ko kuma ka yi  
 
masu nasiha. ’  
 
88. Ya ce, ‘Wanda ya yi laifi, za mu  
 
azabtar da shi, sa’annan za a mai da  
 
shi gurin Ubangijinsa, Wanda zai yi  
 
masa horo da azaba mai tsanani.’  
 
89. Amma wanda ya bada gaskiya  
 
kuma yayi aiki na gari zai sami  
 
sakamako mai kyau, kuma za Mu yi  
 
masa magana mai sauƙi da furucinMu.  
 
14
 
©Oaa.5 I ) B
 
) Co4d ‘yS
 
(J | iSLjj >1 y.lciCs*
 
[j 5 r. S0 ZJLLj f
 
Uisi ijtfi 1 4 ^ H2s Gi
 
©LUs^-Ii
 
jtiz I aj, Jki
 
ui ^Ju i L» i j, ckj 1 1 Gls * 0» jj'
 
© G„ jA kjfeij' (j i Lcj,)
 
ii kJpG js&iJIj
 
©I >6*3 G I >-^ U “jJj) (J i>>4
 
h.t.t J-^c ) tJ-" I J'® Cit )
 
e>ji 5 * Jluj iU
 
©w
 
Sura ta 18
 
SURATUL KAHF
 
Juzu’i na 16
 
90. Sa’annan ya bi wata hanyar.
 
^ ^ ++ £ I J
 
91. Har ya isa mafitar rana, ya same ta
 
tana fitowa kan wasu mutane, da ba
 
Mu yi musu kariya daga gare ta ba.  
 
92. Haka abin ya faru. Kuma Muna da
 
cikakken sanin abin da ke tare da shi.  
 
f>! JJL
 
Co-J Clkil >-J 5 i
 
©Ifti
 
93. Sa’annan ya bi wata hanyar.  
 
©CliS
 
'1*5
 
94. Har ya isa fili fayau tsakanin
 
tsaunuka biyu. Ya tarar da wasu
 
mutane ƙarƙashinsu, ba sa iya  
 
fahimtar maganarsa sosai.
 
5 yillj i^^fiijU
 
Co^,5>
 
©vp
 
95. Suka ce, ‘Ya kai Zulƙamaini,  
 
haƙiƙa, Yajuju da Majuju maɓamata
 
ne a ƙasa. Ko mu ba ka lada, don ka
 
kafa mana kariya tsakaninmu da su?’
 
96. Ya ce, ‘Karfin da Ubangijina ya ba
 
ni ya fi (ladar da za ku bani). Amma
 
ku taimake ni da leburori masu ƙarfi,  
 
zan yi bango tsakaninku da su.
 
97. Ku kawo mini tubalai na ƙarfe.  
 
Sai da ya cike filin da ke tsakanin
 
gefen tsaunukan biyu, ya ce, ‘Ku hura
 
(da zuga-zugai). Sai da ya mai da shi
 
ja kamar wuta, ya ce, ku kawo mini
 
narkakken tagulla don in zuba a
 
kansa’.  
 
tSL) tUaU (M* u£j^)l <4 U ; >
 
©lli
 
^ Ls f>! 1 >;5
 
ilyLll JlS i^L»i_isJi ulA
 
> 1 av I j 6 » 'J Cj I>!
 
©f>J4
 
98. Daga nan, Yajuju da Majuju ba su  
 
iya tsallaka shi ba, kuma ba su iya
 
huda shi ba.
 
Ul
 
<nowiki>;</nowiki> cJ I l^clkUil Lo-»
 
©Iti^ iJ' i^ UsIl i
 
99. Ya ce, ‘Wannan rahama ce daga  
 
Ubangijina. Amma idan alƙawarin
 
Ubangijina ya zo, Zai mai da shi
 
msashshe, alƙawarin Ubangijina kuwa
 
gaskiya ne.’  
 
<C@>
 
Juzu’i na 16
 
SURATUL KAHF
 
Sura ta 18
 
100. A wannan rana za Mu bar
 
sashinsu su kara da sashi. Kuma za a
 
busa ƙaho. Sa’annan Mu tara su gaba
 
ɗaya.
 
• S - 9 & • p * * * a ^ *
 
CJi, wJh 5
 
p i ^ v ^ a m 1 1 k • ^ *** • * k
 
4 r 6 ** i cf*<
 
r* « -
 
101. Kuma a wannan rana, za Mu
 
kawo wa kafirai Jahannama suna
 
ganinta.
 
>>£ 5
 
102. Waɗanda idanuwansu suka rufe
 
basa sauraran tunatarwaNa, kuma ba
 
ma za su iya jin zancen gaskiya ba.
 
R. 12
 
103. Shin waɗanda suka kafirta suna
 
zato, za su riƙi bayiNa abin dogara
 
maimakoNa? Haƙiƙa, Mun tanadar wa
 
kafirai Jahannama ta zama
 
masaukinsu.
 
5>oJ^ &£ I LiwHfei 1
 
I) >~ Oc7—i (J
 
104. Ce, ‘Ba Ma ba ku labarin
 
waɗanda suka fi taɓewa game da ^
 
ayyukansu ba?’
 
105. Su ne waɗanda suka ɓace, sun
 
duƙufa kan rayuwar duniya kawai,
 
kuma suna zato kyakkyawan aiki suke
 
yi-
 
Gl 5 jUi S
 
106. Waɗannan su ne suka kafirce wa
 
Ayoyin Ubangijinsu, da kuma haɗuwa
 
da Shi, sai ayyukansu suka ɓaci. A
 
ranar Kiyama, ba za Mu ɗauke su
 
bakin komai ba.
 
Hj iS 0* Sipi S4J}T
 
i-rJ a Jv i }
 
jjj2i44Jijs^r>45
 
107. Haka ne sakamakonsu-
 
Jahannama, don sun kafirce, kuma sun
 
ɗauki AyoyiNa da ManzanniNa abin
 
yi wa izgili.
 
108. Haƙiƙa, waɗanda suka ba da
 
gaskiya, kuma suka yi ayyuka nagari,
 
I I^JLgiS 5 I^JJel I clj,
 
<$>
 
Sura ta 18
 
SURATUL KAHF
 
Juzu’i na 16
 
Gidajen Aljanna na Firdausi ne
 
masaukin su.
 
U£i>>£)l o
 
109 . Za su dauwama a cikinta, ba za su A :f -jCg? :
 
nemi a fidda su daga ita ba.
 
110 . Ce, ‘Idan dukkan mwan teku ya
 
zama tawada don mbuta kalmomin
 
Ubangijina, sai tekun ya ƙare kafin
 
kalmomin Ubangijina su ƙare, ko Mun
 
kawo wani tekun kamarsa, ƙari.’
 
111. Ce, ‘Ni mutum ne kamarku.  
 
Amrna anyi mini wahayi cewa,  
 
Ubangijinku, Ubangiji ne Daya. To,  
 
wanda ke ƙaunar saduwa da  
 
Ubangijinsa, ya yi aiki nagari, kuma  
 
kada ya tara wani cikin bautar  
 
Ubangijinsa.’

Latest revision as of 17:06, 1 June 2022

1. Sura ta 18

  1. Dukkan yabo ya tabbata ga Allah, Wanda ya saukar da Littafi ga bawanSa, kuma Bai saka masa karkata ba.
  2. Ya yi shi madaidaici, don ya yi gargadin azaba mai tsanani daga gare Shi, kuma ya yi bushara ga waɗanda ke Yin ayyuka nagari, cewa suna da kyakkyawan sakamako.
  3. Da za su zauna cikinsa har abada.
  4. Ku ma don ya gargaɗi waɗanda suka ce, ‘Allah ya riƙi ɗa’.
  5. Su ko iyayensu ba su da sani game da haka. Kalmar da ke fita daga bakunan-su ta munana. Babu abin da suke faɗa, sai ƙarya.
  6. Mai yiwuwa ne baƙin ciki ya kashe ka (don jiye musu takaici) idan ba su ba da gaskiya da wannan zance ba.
  7. Hakika, Mun sa dukkan abin da ke ban ƙasa, ya zama ado gare ta, don Mu jarraba su Mu ga ko wanne a cikinsu zai fi yin aiki nagari.
  8. Kuma za Mu mai da abin da ke kan ta, ya zama faƙo.
  9. Ko ka taɓa tunanin cewa, Mazauna kogo Marubuta Allo ababan ta’ajibi ne daga cikin AyoyinMu?
  10. Lokacin da waɗannan samarin suka nemi mafaka cikin kogo, suka ce, ‘Ubangijin mu, Ka bamu rahama daga wajenKa, kuma Ka agaza mana da shiriya game da al'amarin mu.’
  11. Sai Muka hana kunnuwansu ji, har zuwa shekaru masu yawa, a cikin kogon.
  12. Sa’annan Muka tashe su, don Mu san wanene daga cikin ƙungiyoyin biyu zai fi kiyaye tsawon lokacin da suka zauna.
  13. Mu za Mu ba ka labarinsu na gaskiya. Su samari ne, waɗanda suka ba da gaskiya da Ubangijinsu, kuma Mun ƙara masu shiriya.
  14. Kuma Mun ƙarfafa zukatansu, lokacin da suka miƙe tsaye, suka ce,‘Ubangijinmu ne Ubangijin sammai da ƙasa. Ba za mu taɓa kira wani ubangiji ba, sai Shi; (idan muka kira wani ba Shi ba), mun furta magana ta zautuwa.
  15. Waɗannan mutanenmu sun riƙi wasu abubuwan bautawa bayanSa. Me yasa ba su kawo ƙwaƙkwaran dalili game da su ba?’ Kuma wanene mafi zalunci da yafi mai ƙirƙiro ƙarya game da Allah?
  16. Kuma yayin da kuka ƙaurace musu, da abin da suke bauta wa maimakon Allah, ku fake cikin kogo; Ubangijinku zai shimfiɗa maku rahama taSa, kuma Zai agaza maku da sauƙi game da lamarinku.
  17. Kuma yayin da rana ta fito, za ka gan ta tana kauce wa kogonsu ta hannun dama, kuma idan ta fadi, za ka gan ta tana juya musu baya ta hannun hagu; su kuwa suna cikin fili mai fadi a cikinsa. Wannan yana daga Ayoyin Allah. Wanda Allah ya shiriya, shi ne shiryayye; wanda Ya bari bisa ɓata kuwa, ba za ka sama masa mai agaji, mai shiryarwa ba.
  18. Za ka zaci a farke suke, alhali barci suke; Kuma za Mu sa su su juya dama kuma su juya hagu, karensu kuwa ya miƙe ƙafafuwansa na gaba kan dokin ƙofar. Idan ka hange su, sai ka juya musu baya a firgice, kuma sai ka cika da jin tsoronsu.
  19. Kuma sai Muka tashe su, don su tambayi junansu. Mai magana a cikinsu ya ce, ‘Menene tsawon zamanku?’ Suka ce, ‘Mun zauna rana ɗaya, ko kuma sashin rana,’ wasu suka ce, ‘Ubangijinku ne ya fi sanin tsawon zamanku. Ku aiki ɗayanku da wannan kuɗinku na azurfa naku, ya je birni; ya duba wanda ya fi abinci mai kyau, ya kawo muku abinci daga can, kuma ya yi halin kirki, kuma kada ya sanar da kowa game da ku’.
  20. ‘Don su in suka rinjaye ku, za su jefe ku, ko kuma su mai da ku cikin addininsu, idan haka ta faru, ba za ku rabauta ba, har abada.
  21. Ta haka Muka nuna su (ga mutane), don su san cewa alƙawarin Allah gaskiya ne, kuma tsayuwar Sa’a babu kokwanto game da ita. (Tuna) yayin da mutane suke jayayya game da lamarinsu a tsakaninsu, sai suka ce, ‘Ku tada gini a kansu; Ubangijinsu ne ya fi saninsu.’ Waɗanda suka fi galaba a jayayyar suka ce, ‘Haƙiƙa, za mu gina ɗakin ibada a kan su.’
  22. Waɗansu za su ce, ‘Su uku ne, karensu ne na huɗu ɗinsu;’ waɗansu kuma za su ce, ‘Su biyar ne, karensu ne na shidansu;’ suna safci-faɗi. Kuma waɗansu na cewa, ‘Su bakwai ne, karensu ne na takwas ɗmsu.’ Ce, ‘Ubangijina ya fi kowa sanin yawansu. Babu wanda ya san su sai kaɗan.’ To, kada ka yi jayayya game da su, sai fa jayayya mai hujja, kuma kada ka nemi labarinsu daga kowa daga cikinsu.
  23. Kuma game da kowane abu, kada kace, ‘Zan yi wannan gobe.’
  24. Sai fa idan Allah ne ya so. Kuma idan ka manta, tuna Ubangijinka, kuma ka ce, ‘Ina fata Ubangijina ya ɗora ni kan hanyar da ta fi wannan kusantar gaskiya. ’
  25. Sun zauna cikin kogonsu shekara ɗari uku, kuma sun ƙara tara akai.
  26. Ce, ‘Allah ne ya fi sanin tsawon zamansu.’ Sanin sirrin cikin sammai da ƙasa naSa ne. Gani sai Shi, kuma ji sai Shi. Banda Shi, ba su da wani mai taimako, Shi kuma ba ya tarayya da wani a cikin hukuncinSa.
  27. Kuma karanta abin da aka yi maka wahayi cikin littafin Ubangijinka. Babu wanda zai iya canja kalmominSa. Babu mai mafaka, sai gare Shi.
  28. Kuma ka shaƙu da waɗanda ke kiran Ubangijinsu, safe da yamma, suna masu neman yarda taSa; kuma kada idanuwanka su wuce kansu, kana mai haƙon samun ƙawan rayuwar duniya; kuma kada ka biye wa wanda Muka rafkanar da zuciyarsa daga ambatonMu, kuma ya bi son zuciyarsa, kuma lamarinsa ya kauce (daga hanya mai kyau).
  29. Kuma ce, ‘Wannan gaskiya ne daga ubangijinku; to, wanda yaso, ya yarda kuma wanda ya so, ya ƙi yarda.’ Mu kuwa Mun tanada wa masu laifi Wuta, runfunanta za su mamaye su. Idan suka yi kukan neman taimako, za a taimake su da ruwa mai kamar narkakken darma, wanda zai riƙa ƙona fuskokinsu. Wannan abin sha ya munana, kuma wannan mazauni ya ƙuntata.
  30. Haƙiƙa, waɗanda suka ba da gaskiya, kuma suka yi ayyuka nagari, Mu, ba ma tozarta sakamakon waɗanda suka kyautata aiki.
  31. Waɗannan suna da Lambuna na Dauwama. Koramu na gudana ƙarƙashinsu. A ciki za a yi masu ado da mundaye na zinari, kuma za su saka tufafi koraye, na siliki na ainihi da karam miski, suna kishingiɗe a kan kujeru. Wannan sakamako ya yi kyau, kuma wannan mazauni ya dace!
  32. Kuma ba su misali na mutum biyu; Mun ba ɗayansu lanbuna biyu na inabai, kuma Mun kewaye su da bishiyoyin dabino, kuma a tsakaninsu mun saka gonakin hatsi.
  33. Dukkan lambunan biyu sun yi ‘ya’ya (birjik), kuma ba su tauye komai ba. Kuma Mun sa ƙorama na 6ul6ulowa a tsakiyarsu.
  34. (Don haka) ‘ya’yan itatuwa (masu yawa) sun samu gare shi. Sai ya ce wa abokinsa, yana jayayya da shi, ‘Na fi ka yawan dukiya kuma na fi ka ƙarfin jama’a.’
  35. Kuma ya shiga lambunsa yana mai zaluntar kansa. Ya ce, “Ba na zato wannan gonar za ta ƙare har abada.
  36. Kuma ba na zato Ranar Kiyama mai wanzuwa ce, kuma idan ma aka mai da ni gurin Ubangijina, zan sami makomar da ta fi wannan kyau.”
  37. Abokinsa yana jayayya da shi, ya ce masa. “Shin ka kafirce wa Wanda ya halicce ka daga turɓaya, sa’annan daga digon maniyyi. Sa’annan ya baka sura ka zama (cikakken ) mutum
  38. Amma (ni), Allah, Shi ne Ubangijina, kuma ba zan yi wa Ubangijina tarayya da kowa ba.
  39. Lokacin da ka shiga lambunka me ya hana ka ce Abin da Allah ya so ne kawai zai faru. Babu wani mai ƙarfi sai Allah, idan kana ganin na fi ƙarancin dukiya da ‘ya’ya.
  40. Mai yiwuwa ne, Ubangijina ya ba ni abin da ya fi gonarka. Ko kuma ya sako mata tsawa daga sama, sai ta wayi gari taɓo mai santsi.
  41. Ko kuma ruwan ya ƙafe kuma ba za ka iya tono shi ba.”
  42. Sai aka halakar da ‘ya’yan itatuwan nasa, sai ya wayi gari yana juya tafukansa, don baƙin cikin abin da ya ɓatar a kanta, ita kuwa ta rushe, runfiinanta akwance, ya riƙa cewa, ‘Kaicona, ina ma ban yi wa Ubangijina tarayya da wani ba! ’
  43. Kuma ba shi da jama’ar da za ta taimake shi, banda Allah, kuma ba zai iya taimakon kansa ba.
  44. A irin haka, taimako yana gurin Allah ne kawai, Ubangiji na Gaskiya. Shi ne mafificin ba da sakamako, kuma shi ne mafificin kawo ƙarshe nagari.
  45. Kuma ba su misalin rayuwar duniya: Ita kamar ruwa ne da muka saukar daga sama, sai shuke-shuken ƙasa suka cuɗanya da shi, daga baya ya zama ciyayi wanda iska ke watsarwa. Kuma Allah Mai iko ne bisa komai.
  46. Dukiya da ‘ya’ya, su ne adon rayuwar duniya. Ayyuka nagari kuwa, su ne mafifita a gurin Ubangijinka, don biyan buƙatan yanzu, kuma su ne mafifita , don biyan buƙatan nan gaba.
  47. Kuma (tuna) ranar da za Mu kawar da duwatsu, kuma zaka ga mutanen ban ƙasa suna tunkuɗar juna, kuma za Mu tara su gaba ɗaya, ba za Mu bar kowa ba daga cikinsu.
  48. Kuma za a kawo su gaban Ubangijinka, safu-safu; (Zai ce musu), ‘Ga ku kun zo gurinMu yadda Muka halicce ku tun farko. Da can kuwa kun zaci ba za Mu cika alƙawarin da Muka yi muku ba.’
  49. Kuma za a ajiye Littafin (ayyuka gabansu), sai ka ga masu laifi suna tsoron abin da lce cikinsa, kuma za su ce, ‘Kaiconmu, me ya sa wannan Littafi, ba ya barin ƙaramin aiki ko babba, sai ya rubuce shi. ’ Kuma za su sami abin da suka aikata na jiran su, kuma Ubangijinka ba zai cuci kowa ba.
  50. Kuma (tuna lokacin ) da Muka ce wa mala’iku, ‘Ku miƙa wuya ga Adama.’ Sai suka miƙa wuya, banda Iblis. Wanda ke cikin aljanu, shi ya ƙi bin umamin Ubangijinsa. To, kwa riƙe shi, da zuriyarsa masoya maimakoNa, alhali su maƙiyanku ne? Canjin masu laifi ya munana.
  51. Kuma Ban maida su shaidun halittar sammai da ƙasa ba,ko halittar kansu, kuma ba na riƙon masu taimako daga masu ɓatarwa.
  52. Kuma tuna ranar da zai ce, ‘Kira abokan tarayya nawa.’ Sai su kira su, amma ba za su amsa ba, kuma sai Mu saka kariya a tsakaninsu.
  53. Kuma masu laifi za su ga wuta, su kuma san cikinta za su faɗa, kuma ba mafita daga gareta.
  54. Kuma haƙiƙa Mun yi bayani ta hanya daban-daban da misali iri-iri ga mutane a cikin wannan Kur’ani, amma mutun ya fi kowane abu yawan gardama.
  55. Kuma ba wani abu ya hana mutane su ba da gaskiya ba, yayin da shiriya ta zo kuma su nemi gafara gurin ubangijinSu, sai don jiran sakamakon mutanen farko ta zo musu, ko kuma azaba ta zo musu ƙuru-ƙuru.
  56. Kuma ba Ma aiko Manzanni sai don su yi bushara da gargadi. Kuma waɗanda suka kafirta suna jayayya da ƙarya, don su karya gaskiya da ita. Kuma sun ɗauki AyoyiNa da gargaɗin da aka yi musu abin yi wa izgili.
  57. Wanene mazalunci fiye da wanda aka yi masa gargaɗi da Ayoyin Ubangijinsa amma ya bijire musu, kuma ya manta abin da hannuwansa suka gabatar. Mu, Mun saka marufai (yana) kan zukatansu,don kada su fahimce shi, kuma Mun saka nauyi cikin kunnuwansu. Don haka ba za su karɓa ba har abada ko ka kira su zuwa shiriya.
  58. Kuma Ubangijinka Mai gafara, ne, Ma’abucin rahama. In da Zai kama su bisa abin da suka aikata, sai Ya gaggauta musu da azaba. Amma suna da lokaci ƙayyadadde da ba za su sami mafaka daga gare shi ba.
  59. Kuma waɗannan garuruwa Mun halakar da su, yayin da suka yi laifi, amma Mun ƙayyade lokacin halakar da su.
  60. Kuma (tuna) lokacin da Musa ya ce wa abokinsa saurayi. ‘Ba zan gushe ba ina tafiya, sai na isa mahaɗar teku biyu, ko kuma in ci gaba da tafiya shekaru aru-aru.’
  61. Amma yayin da suka isa mahaɗar tsakaninsu (tekuna biyu), sai suka manta kifinsu, sai ya kama hanyarsa yana gudu a cikin teku.
  62. Kuma bayan sun tsallake wannan gurin,sai yace wa abokinsa saurayi, ‘Kawo mana abincinmu, haƙiƙa, mun haɗu da wahala a wannan tafiyar tamu.’
  63. Ya ce, baka gani ba, lokacin da muke hutawa kan dutse, na manto kifm, kuma Shaiɗan ne kawai ya mantar da ni in ambata maka, sai ya yi wuf, ya faɗa cikin teku, abu ya bani mamaki.’
  64. Ya ce, ‘Abin da muke nema ke nan.’ Sai suka juya baya, suna bin sawun ƙafafuwansu.
  65. Sai suka tarar da wani bawa daga cikin bayinMu da Muka ba wa rahama daga wajenMu, kuma Muka sanar da shi sani daga wajenMu.
  66. Musa ya ce masa, ‘Zan iya bin ka,don ka koya mini shiriya daga abin da aka sanar da kai?’
  67. Ya ce, ‘ Ba za ka iya haƙuri da ni ba.’
  68. ‘Yaya kuwa za ka iya haƙuri, a kan abin da ba ka fahimce shi ba?’
  69. Ya ce, ‘In Allah ya so za ka same ni mai haƙuri, kuma ba zan saɓa wa umaminka ba. ’
  70. Ya ce, ‘To, idan za ka bi ni, kada ka tambaye ni game da wani abu, sai na yi maka bayani game da shi.’
  71. Sai suka tafi, sai can suka shiga jirgin mwa sai ya huda shi, ya ce, ‘Ka huda shi don ka sa mutanen cikinsa su nitse? Gaskiya ka yi abu mai haɗari.’
  72. Ya ce, ‘Ban faɗa maka ba cewa,ba za ka iya haƙuri da ni ba?’
  73. Ya ce, ‘Kada ka riƙe ni bisa abin da na manta,kuma kada ka kyare ni da tsanani bisa mantuwa da na yi.’
  74. Sai suka ci gaba dai,sai can suka haɗu da wani yaro,sai ya kashe shi. Ya ce, ‘Ka kashe mai rai wanda bai yi laifin komai ba, ba tare da ya kashe mai rai ba? Haƙiƙa, ka aikata abu mai muni.’
  75. Ya ce, ‘Ban faɗa maka ba cewa,ba za ka yi haƙuri da ni ba?’
  76. Ya ce, ‘Idan na sake tambayar ka game da wani abu, kada ka abuce ni, haƙiƙa ka kai matuƙa game da karɓar hanzari daga gare ni.’
  77. Sai suka tafi dai, har suka isa gun mutanen wani gari, suka nemi abinci gurin mutanen garin, sai suka ƙi karbar baƙuncinsu. Sai suka tarar da wani garu yana neman faɗuwa, sai ya miƙar da shi. Ya ce, ‘Da ka so, sai ka karɓi lada a kan wannan aikin.’
  78. Ya ce, “Wannan ne maraba tsakanina da kai. Zan faɗa maka ma’anar abin da ka kasa haƙuri game da shi.
  79. Jirgin nan, na wasu talakawa ne da ke aiki cikin teku. Sai na yi niyyar ɓata shi, don akwai sarki a bayan su, da ke ƙwace duk wani jirgi mai kyau.
  80. Yaro kuwa, iyayensa su biyu muminai ne. Sai muka tsoraci ya masife su da shishshigi da kafirci.
  81. Sai muka yi fatar Ubangijinsu ya canja masu wanda ya fi shi tsarki da kusancin jinƙai.
  82. Garu kuwa na wasu yara ne marayu su biyu a bimin, kuma a ƙarƙashinsa akwai taskar dukiya mallakinsu, ubansu kuma ya kasance managarci. Sai Ubangijinka ya nufi sukai ƙarfmsu, kuma su fitar da taskar dukiyarsu, don jinƙai daga Ubangijinka. Ban yi dukkan wannan bisa ra’ayina ba. Wannan ne ma’anar abin da ka kasa haƙuri game da shi.”
  83. Kuma suna tambayarka game da Zulƙamaini. Ce, ‘Zan faɗa maku tarihi game da shi.’
  84. Mu, Muka gina shi a ƙasa, kuma Mun ba shi hanyar samun kowane abu.
  85. Sai ya bi wata hanyar.
  86. Har ya isa mafaɗar rana ya same ta kamar tana faɗuwar cikin idon mwa mai taɓo. Kuma ya tarar da mutane a gurin. Muka ce, ‘Ya Zulƙamaini, ko dai ka azabtar da su, ko kuma ka yi masu nasiha.’
  87. Ya ce, ‘Wanda ya yi laifi, za mu azabtar da shi, sa’annan za a mai da shi gurin Ubangijinsa, Wanda zai yi masa horo da azaba mai tsanani.’
  88. Amma wanda ya bada gaskiya kuma yayi aiki na gari zai sami sakamako mai kyau, kuma za Mu yi masa magana mai sauƙi da furucinMu.
  89. Sa’annan ya bi wata hanyar.
  90. Har ya isa mafitar rana, ya same ta tana fitowa kan wasu mutane, da ba Mu yi musu kariya daga gare ta ba.
  91. Haka abin ya faru. Kuma Muna da cikakken sanin abin da ke tare da shi.
  92. Sa’annan ya bi wata hanyar.
  93. Har ya isa fili fayau tsakanin tsaunuka biyu. Ya tarar da wasu mutane ƙarƙashinsu, ba sa iya fahimtar maganarsa sosai.
  94. Suka ce, ‘Ya kai Zulƙamaini, haƙiƙa, Yajuju da Majuju maɓamata ne a ƙasa. Ko mu ba ka lada, don ka kafa mana kariya tsakaninmu da su?’
  95. Ya ce, ‘Karfin da Ubangijina ya ba ni ya fi (ladar da za ku bani). Amma ku taimake ni da leburori masu ƙarfi, zan yi bango tsakaninku da su.’
  96. Ku kawo mini tubalai na ƙarfe. Sai da ya cike filin da ke tsakanin gefen tsaunukan biyu, ya ce, ‘Ku hura (da zuga-zugai). Sai da ya mai da shi ja kamar wuta, ya ce, ku kawo mini narkakken tagulla don in zuba a kansa’.
  97. Daga nan, Yajuju da Majuju ba su iya tsallaka shi ba, kuma ba su iya huda shi ba.
  98. Ya ce, ‘Wannan rahama ce daga Ubangijina. Amma idan alƙawarin Ubangijina ya zo, Zai mai da shi msashshe, alƙawarin Ubangijina kuwa gaskiya ne.’
  99. A wannan rana za Mu bar sashinsu su kara da sashi. Kuma za a busa ƙaho. Sa’annan Mu tara su gaba ɗaya.
  100. Kuma a wannan rana, za Mu kawo wa kafirai Jahannama suna ganinta.
  101. Waɗanda idanuwansu suka rufe basa sauraran tunatarwaNa, kuma ba ma za su iya jin zancen gaskiya ba.
  102. Shin waɗanda suka kafirta suna zato, za su riƙi bayiNa abin dogara maimakoNa? Haƙiƙa, Mun tanadar wa kafirai Jahannama ta zama masaukinsu.
  103. Ce, ‘Ba Ma ba ku labarin waɗanda suka fi taɓewa game da ^ ayyukansu ba?’ 105. Su ne waɗanda suka ɓace, sun duƙufa kan rayuwar duniya kawai, kuma suna zato kyakkyawan aiki suke.
  104. Waɗannan su ne suka kafirce wa Ayoyin Ubangijinsu, da kuma haɗuwa da Shi, sai ayyukansu suka ɓaci. A ranar Kiyama, ba za Mu ɗauke su bakin komai ba.
  105. Haka ne sakamakonsu- Jahannama, don sun kafirce, kuma sun ɗauki AyoyiNa da ManzanniNa abin yi wa izgili.
  106. Haƙiƙa, waɗanda suka ba da gaskiya, kuma suka yi ayyuka nagari,
  107. Gidajen Aljanna na Firdausi ne masaukin su.
  108. Za su dauwama a cikinta, ba za su nemi a fidda su daga ita ba.
  109. Ce, ‘Idan dukkan mwan teku ya zama tawada don mbuta kalmomin Ubangijina, sai tekun ya ƙare kafin kalmomin Ubangijina su ƙare, ko Mun kawo wani tekun kamarsa, ƙari.’
  110. Ce, ‘Ni mutum ne kamarku. Amrna anyi mini wahayi cewa, Ubangijinku, Ubangiji ne Daya. To, wanda ke ƙaunar saduwa da Ubangijinsa, ya yi aiki nagari, kuma kada ya tara wani cikin bautar Ubangijinsa.’