More actions
Line 314: | Line 314: | ||
! Hadisi na takwas | ! Hadisi na takwas | ||
|- | |- | ||
|1 | |||
| | | | ||
On the authority of Abdullah ibn Umar (ra): | On the authority of Abdullah ibn Umar (ra): |
Revision as of 11:20, 22 August 2022
40 Hadiths in English <> Hadisai 40 da Hausa
- About Imam Nawawi's 40 Hadith and https://40hadithnawawi.com/posts/the-project/
- 40 Hadith class with Imam M.S Adly https://www.clubhouse.com/room/xXQvDdlg
- Arba'una Hadith Sheikh Ja'afar Mahmud Adam YouTube Playlist
Hadith 1 <> Hadisi na 1
# | Hadith 1 | Hadisi na ɗaya |
---|---|---|
1 | On the authority of Ameer ul-Mumineen (the Commander of the Faithful), Aboo Hafs `Umar ibn al-Khattaab radiAllaahu anhu, who said: I heard the Messenger of Allaah ﷺََ say: | An karɓo daga sarkin muminai, Baban Hafs, Umar ɗan Alkhaɗɗabi Allah ya yarda da shi yace: Na ji Manzon Allah ﷺََ yana cewa: |
2 | Actions are but by intentions and every man shall have only that which he intended. | “Dukkan aiyyuka suna tare da niyya, kuma lallai kowane mutum yana samun sakamakon abinda yayi niyya; |
3 | Thus he whose migration (Hijrah to Madeenah from Makkah) was for Allaah and His Messenger, his migration was for Allaah and His Messenger, | Wanda hijirarsa ta kasance saboda Allah ne da Manzonsa to sakamakon hijirarsa tana ga Allah da Manzonsa. |
4 | and he whose migration was to achieve some worldly benefit or to take some woman in marriage, his migration was for that for which he migrated. | Wanda kuma hijirarsa ta kasance saboda wata duniya ce dazai same ta ko kuma wata matar da zai aure ta to sakamakon hijirarsa yana ga abinda yayi hijira dominsa. |
5 | It is related by the two Imaams of the scholars of Hadeeth, Aboo `Abdillaah Muhammad ibn Ismaa`eel ibn Ibraheem ibn al-Mugheera ibn Bardizbah al-Bukhaaree | Shugabannin maluman da suka rubuta littatafan hadisai ne suka ruwaito shi; Wato: Baban Abdullahi Muhammadu ɗan Isma’ila ɗan Ibrahima ɗan Almugiyrah ɗan Bardizbah,(AlBukhariyy), A cikin ingantattun littatafansu [Sahihul Bukhariyy, [lamba: 1] |
6 | and Aboo-l-Husain Muslim ibn al-Hajjaaj ibn Muslim al-Qushairee an-Naisaabooree, in their two Saheehs, which are the soundest of compiled books [i.e. the most truthful books after the Book of Allaah, since the Qur’aan is not ‘compiled’]. | Da kuma Abul Husaini Muslimu ɗan Alhajjaju ɗan Muslimu, Alqushairiyyu Annaisaburiyyu. (acikin Sahihu Muslim), [lamba: 1907], waɗanda kuma sune mafi ingancin littatafan da aka rubuta. |
Hadith 2 <> Hadisi na 2
Hadith 3 <> Hadisi na 3
# | Hadith 3 | Hadisi na uku |
---|---|---|
1 | On the authority of Aboo `Abd ir-Rahmaan `Abdullaah, the son of `Umar ibn al-Khattab radiAllaahu ʻanhumaa, | An ruwaito daga Abu abdirrahman, Abdullahi ɗan Umar ɗan Alkhaɗɗabi Allah ya yarda da su |
2 | who said: I heard the Messenger of Allaah صلى الله عليه وسلم say: | ya ce: Naji Manzon Allah صلى الله عليه وسلم yana cewa: |
3 | Islam has been built on five [pillars]: | “An gina musulunci akan abubuwa guda biyar; |
4 | testifying that there is no deity worthy of worship except Allaah and that Muhammad is the Messenger of Allah, | Shaidawa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah kuma Muhammadu manzon Allah ne, |
5 | establishing the salaah (prayer), | da tsayar da salla, |
6 | paying the zakah (obligatory charity), | bada zakka, |
7 | making the Hajj (pilgrimage) | yin hajji, |
8 | and fasting in Ramadan. | da azumin watan ramadana. |
Hadith 4 <> Hadisi na 4
# | Hadith 4 | Hadisi na huɗu |
---|---|---|
1 | On the authority of Aboo `Abd ir-Rahmaan `Abdullaah ibn Mas`ood (radiAllaahu anhu), who said: | An ruwaito daga Abiy-abdurrahman, Abdullahi dan Masʼud Allah ya yarda da shi |
2 | The Messenger of Allahصلى الله عليه وسلم and he is the Truthful, the Believed, narrated to us: | yace: Manzon Allah صلى الله عليه وسلم ya bamu labari, kuma shi ne mai gaskiya abun gaskatawa: |
3 | Verily the creation of each one of you is brought together in his motherʼs womb for forty days in the form of a nutfah (a drop), | Lallai ɗayanku ana tara halittarsa a cikin mahaifiyarsa kwanaki arbaʼin yana maniyyi, |
4 | then he becomes an ʻalaqah (clot of blood) for a like period, | Saʼannan sai ya kasance jini misalin haka, |
5 | then a mudghah (morsel of flesh) for a like period, | sannan sai ya kasance tsoka misalin haka, |
6 | then there is sent to him the angel who blows his soul into him | Sannan sai a turo Malaʼika zuwa gare shi sai ya busa masa rai, |
7 | who is commanded with four matters: | sai a umurce shi da kalmomi guda huɗu: |
8 | to write down his rizq (sustenance), | a rubuta arzikinsa |
9 | his lifespan, | da ajalinsa, |
10 | his actions, | da aikinsa, |
11 | and whether he will be happy or unhappy (i.e. whether or not he will enter Paradise). | da kuma shaƙiyyi ne ko mai rabo ne, |
12 | By the One, other than Whom there is no deity, | Na rantse da wanda babu wani abin bautawa idan ba shi ba, |
13 | verily one of you performs the actions of the people of Paradise | Lallai ayanku zai aikata aiki irin na ʻyan aljanna |
14 | until there is but an arms length between him and it, | har sai ya zama babu wani abu a tsakaninsa da tsakaninta sai ziraʼi, |
15 | and that which has been written overtakes him, | sai littafi ya rigaye shi |
16 | and so he acts with the actions of the people of the Hellfire and thus enters it; | sai yayi aiki irin na ʻyan wuta sai ya shige ta. |
Hadith 5 <> Hadisi na 5
<small> --[[40 Hadiths/5|Hadith 5]] of [[:Category:40_Hadiths#Hadith_5_.3C.3E_Hadisi_na_5|40]]</small>
# | Hadith 5 | Hadisi na biyar |
---|---|---|
1 | On the authority of the Mother of the Faithful, Umm `Abdillaah `Aaishah (radi Allaahu ʻanhaa) , who said: The Messenger of Allaah :said صلى الله عليه وسلمََ | An ruwaito daga Ummul Muʼuminina Ummu Abdullahi Aishatu Allah ya yarda da ita tace... manzon Allah ya ce: |
2 | “He who innovates something in this matter of ours [i.e. Islaam] that is not of it will have it rejected [by Allaah]”. | Wanda ya ƙirƙiro wani abu daga cikin lamarinmu wanda abin da babu shi cikinsa to a mayar masa |
3 | Whoever performs a deed that is not in accordance with our matter will have it rejected. | A wata riwayar Muslim: “Wanda ya aikata wani aikin da babu umarninmu a kai to a mayar masa. |
Hadith 6 <> Hadisi na 6
<small> --[[40 Hadiths/6|Hadith 6]] of [[:Category:40_Hadiths#Hadith_6_.3C.3E_Hadisi_na_6|40]]</small>
Hadith 7 <> Hadisi na 7
<small> --[[40 Hadiths/7|Hadith 7]] of [[:Category:40_Hadiths#Hadith_7_.3C.3E_Hadisi_na_7|40]]</small>
# | Hadith 7 | Hadisi na bakwai |
---|---|---|
1 | On the authority of Abu Ruqayya Tameem ibn Aus ad-Daaree (radi Allaahu anhu) that the Prophet ﷺَََ said:
|
An ruwaito daga Abu Rukayya; Tamim ɗan Ausin Ad-dari Allah ya yarda da shi yace: Annabi ﷺَََ yace:
|
Hadith 8 <> Hadisi na 8
<small> --[[40 Hadiths/8|Hadith 8]] of [[:Category:40_Hadiths#Hadith_8_.3C.3E_Hadisi_na_8|40]]</small>
# | Hadith 8 | Hadisi na takwas |
---|---|---|
1 |
On the authority of Abdullah ibn Umar (ra): The Messenger of Allah (ﷺ) said, "I have been ordered to fight against the people until they testify that there is none worthy of worship except Allah and that Muhammad is the Messenger of Allah, and until they establish the salah and pay the zakat. And if they do that then they will have gained protection from me for their lives and property, unless [they commit acts that are punishable] in Islam, and their reckoning will be with Allah." [Bukhari & Muslim] [1] |
An ruwaito daga Abdullahi ɗan Umar (Allah Ya yarda da su): An umarce ni da in yaƙi mutane har sai sun shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Allah, kuma lallai annabi Muhammadu manzon Allah ne, su tsayar da sallah, kuma su bayar da zakka; idan sun aikata haka to sun kare jininsu da dukiyoyinsu daga gare ni, sai dai haƙƙin musulunci, hisabinsu yana wajen Allah maɗaukakin sarki. |
Hadith 38 <> Hadisi na 38
<small> --[[40 Hadiths/38|Hadith 38]] of [[:Category:40_Hadiths#Hadith_38_.3C.3E_Hadisi_na_38|40]]</small>
# | Hadith 38 | Hadisi na talatin da takwas |
---|---|---|
1 | On the authority of Sufyan bin Abdullah (may Allah be pleased with him) who said:
He (peace be upon him) said, 'Say "I believe in Allah" — and then be steadfast. [Muslim][2][3] |
An ruwaito daga Abu amrin, ko abiy Amrata, sufyan ɗan Abdullahi Allah ya yarda da shi yace:
|
Pages in category "40 Hadiths"
The following 10 pages are in this category, out of 10 total.