More actions
'40 Hadiths in English <> Hadisai 40 da Hausa
Arba'una Hadith Sheikh Ja'afar Mahmud Adam YouTube Playlist
Hadith 1 <> Hadisi na 1
# | Hadith 1 | Hadisi na ɗaya |
---|---|---|
1 | On the authority of Ameer ul-Mu’mineen (the Commander of the Faithful), Aboo Hafs `Umar ibn al-Khattaab radiAllaahu anhu, who said: I heard the Messenger of Allaah ﷺََ say: | An karɓo daga sarkin muminai, Baban Hafs, Umar ɗan Alkhaɗɗabi Allah ya yarda da shi yace: Na ji Manzon Allah ﷺََ yana cewa: |
2 | Actions are but by intentions and every man shall have only that which he intended. | “Dukkan aiyyuka suna tare da niyya, kuma lallai kowane mutum yana samun sakamakon abinda yayi niyya; |
3 | Thus he whose migration (Hijrah to Madeenah from Makkah) was for Allaah and His Messenger, his migration was for Allaah and His Messenger, | Wanda hijirarsa ta kasance saboda Allah ne da Manzonsa to sakamakon hijirarsa tana ga Allah da Manzonsa. |
4 | and he whose migration was to achieve some worldly benefit or to take some woman in marriage, his migration was for that for which he migrated. | Wanda kuma hijirarsa ta kasance saboda wata duniya ce dazai same ta ko kuma wata matar da zai aure ta to sakamakon hijirarsa yana ga abinda yayi hijira dominsa. |
5 | It is related by the two Imaams of the scholars of Hadeeth, Aboo `Abdillaah Muhammad ibn Ismaa`eel ibn Ibraheem ibn al-Mugheera ibn Bardizbah al-Bukhaaree | Shugabannin maluman da suka rubuta littatafan hadisai ne suka ruwaito shi; Wato: Baban Abdullahi Muhammadu ɗan Isma’ila ɗan Ibrahima ɗan Almugiyrah ɗan Bardizbah,(AlBukhariyy), A cikin ingantattun littatafansu [Sahihul Bukhariyy, [lamba: 1] |
6 | and Aboo-l-Husain Muslim ibn al-Hajjaaj ibn Muslim al-Qushairee an-Naisaabooree, in their two Saheehs, which are the soundest of compiled books [i.e. the most truthful books after the Book of Allaah, since the Qur’aan is not ‘compiled’]. | Da kuma Abul Husaini Muslimu ɗan Alhajjaju ɗan Muslimu, Alqushairiyyu Annaisaburiyyu. (acikin Sahihu Muslim), [lamba: 1907], waɗanda kuma sune mafi ingancin littatafan da aka rubuta. |
Hadith 2 <> Hadisi na 2
Hadith 3 <> Hadisi na 3
# | Hadith 3 | Hadisi na uku |
---|---|---|
1 | On the authority of Aboo `Abd ir-Rahmaan `Abdullaah, the son of `Umar ibn al-Khattab radiAllaahu ʻanhumaa, | An ruwaito daga Abu abdirrahman, Abdullahi ɗan Umar ɗan Alkhaɗɗabi Allah ya yarda da su |
2 | who said: I heard the Messenger of Allaah صلى الله عليه وسلم say: | ya ce: Naji Manzon Allah صلى الله عليه وسلم yana cewa: |
3 | Islam has been built on five [pillars]: | “An gina musulunci akan abubuwa guda biyar; |
4 | testifying that there is no deity worthy of worship except Allaah and that Muhammad is the Messenger of Allah, | Shaidawa babu abin bautawa da gaskiya sai Allah kuma Muhammadu manzon Allah ne, |
5 | establishing the salaah (prayer), | da tsayar da salla, |
6 | paying the zakah (obligatory charity), | bada zakka, |
7 | making the Hajj (pilgrimage) | yin hajji, |
8 | and fasting in Ramadan. | da azumin watan ramadana. |
Hadith 4 <> Hadisi na 4
# | Hadith 4 | Hadisi na huɗu |
---|---|---|
1 | On the authority of Aboo `Abd ir-Rahmaan `Abdullaah ibn Mas`ood (radiAllaahu anhu), who said: | An ruwaito daga Abiy-abdurrahman, Abdullahi dan Masʼud Allah ya yarda da shi |
2 | The Messenger of Allahصلى الله عليه وسلم and he is the Truthful, the Believed, narrated to us: | yace: Manzon Allah صلى الله عليه وسلم ya bamu labari, kuma shi ne mai gaskiya abun gaskatawa: |
3 | Verily the creation of each one of you is brought together in his motherʼs womb for forty days in the form of a nutfah (a drop), | Lallai ɗayanku ana tara halittarsa a cikin mahaifiyarsa kwanaki arbaʼin yana maniyyi, |
4 | then he becomes an ʻalaqah (clot of blood) for a like period, | Saʼannan sai ya kasance jini misalin haka, |
5 | then a mudghah (morsel of flesh) for a like period, | sannan sai ya kasance tsoka misalin haka, |
6 | then there is sent to him the angel who blows his soul into him | Sannan sai a turo Malaʼika zuwa gare shi sai ya busa masa rai, |
7 | who is commanded with four matters: | sai a umurce shi da kalmomi guda huɗu: |
8 | to write down his rizq (sustenance), | a rubuta arzikinsa |
9 | his lifespan, | da ajalinsa, |
10 | his actions, | da aikinsa, |
11 | and whether he will be happy or unhappy (i.e. whether or not he will enter Paradise). | da kuma shaƙiyyi ne ko mai rabo ne, |
12 | By the One, other than Whom there is no deity, | Na rantse da wanda babu wani abin bautawa idan ba shi ba, |
13 | verily one of you performs the actions of the people of Paradise | Lallai ayanku zai aikata aiki irin na ʻyan aljanna |
14 | until there is but an arms length between him and it, | har sai ya zama babu wani abu a tsakaninsa da tsakaninta sai ziraʼi, |
15 | and that which has been written overtakes him, | sai littafi ya rigaye shi |
16 | and so he acts with the actions of the people of the Hellfire and thus enters it; | sai yayi aiki irin na ʻyan wuta sai ya shige ta. |
Hadith 5 <> Hadisi na 5
<small> --[[40 Hadiths/5|Hadith 5]] of [[:Category:40_Hadiths#Hadith_5_.3C.3E_Hadisi_na_5|40]]</small>
# | Hadith 5 | Hadisi na biyar |
---|---|---|
1 | On the authority of the Mother of the Faithful, Umm `Abdillaah `Aaishah (radi Allaahu ʻanhaa) , who said: The Messenger of Allaah :said صلى الله عليه وسلمََ | An ruwaito daga Ummul Muʼuminina Ummu Abdullahi Aishatu Allah ya yarda da ita tace... manzon Allah ya ce: |
2 | “He who innovates something in this matter of ours [i.e. Islaam] that is not of it will have it rejected [by Allaah]”. | Wanda ya ƙirƙiro wani abu daga cikin lamarinmu wanda abin da babu shi cikinsa to a mayar masa |
3 | Whoever performs a deed that is not in accordance with our matter will have it rejected. | A wata riwayar Muslim: “Wanda ya aikata wani aikin da babu umarninmu a kai to a mayar masa. |
Hadith 6 <> Hadisi na 6
<small> --[[40 Hadiths/6|Hadith 6]] of [[:Category:40_Hadiths#Hadith_6_.3C.3E_Hadisi_na_6|40]]</small>
Hadith 38 <> Hadisi na 38
<small> --[[40 Hadiths/38|Hadith 38]] of [[:Category:40_Hadiths#Hadith_38_.3C.3E_Hadisi_na_38|40]]</small>
# | Hadith 38 | Hadisi na talatin da takwas |
---|---|---|
1 | On the authority of Sufyan bin Abdullah (may Allah be pleased with him) who said:
He (peace be upon him) said, 'Say "I believe in Allah" — and then be steadfast. [Muslim][1][2] |
An ruwaito daga Abu amrin, ko abiy Amrata, sufyan ɗan Abdullahi Allah ya yarda da shi yace:
|
Pages in category "40 Hadiths"
The following 10 pages are in this category, out of 10 total.